• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mene Ne Aikin Hukumar Da Tinubu Ya Bai Wa Ali Nuhu Shugabanci?

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Ali Nuhu

Ranar 12 ga watan Janairu na shekarar 2024 da muke ciki shugaba Bola Ahmed Tinubu na Nijeriya ya nada shahararren jarumin fina finan Kannywood Ali Nuhu matsayin shugaban hukumar shirya fina finai ta Nijeriya (Nigeria Film Cooperation).

Hakan ya sa LEADERSHIP Hausa ta yi dogon bincike domin bayyanawa masu karatu ainahin aikin wannan hukuma.

  • Ina Rubutu A Kan Rayuwar Yau Da Kullum Domin Mutane Su Wa’azantu – Fatima Sunusi
  •  ‘Yansanda Sun Cafke Wasu Da Ake Zargi Da Satar Mutane A Abuja

Nigeria Film Corporation hukuma ce mallakin gwamnati da ke sarrafa fina-finan Nijeriya wadda aka kafa ta a cikin shekarar 1979 a karkashin doka mai lamba 61 na kundin tsarin mulkin Nijeriya 1979.

Hukumar ta NFC a takaice tana aiki ne a matsayin cibiyar gwamnatin tarayya wacce aka dorawa duk wani alhaki na ganin masana’antar fina finan Nijeriya ta tsayu da kafafunta kuma ta fitar da kyawawan halaye da al’adun yan Nijeriya a idon duniya.

Ma’aikatar Yada Labarai da Al’adu ta Tarayya ke kula da ita kuma ta bata duk wani iko da take bukata domin bunkasa al’adu ta hanyar sinima a Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

Ta hanyar ayyukanta hukumar tana bayarda gudummawa sosai ga ci gaban zamantakewa da tattalin arzikin al’umma.

Samar da fina-finai don amfanin gida da fitar da su zuwa kasashen waje na daga cikin muhimman aiyuka da wannan hukuma take gudanarwa.

Wasu daga cikin aiyukan wannan hukuma shine samarwa da kuma kula da kayan aikin shirya fina-finai,karfafa gwiwar shirya fina-finai da ‘yan Nijeriya ke yi ta hanyar kudi da sauran nau’o’in taimako,samar da wuraren horarwa da adana fina-finai, kayan sauti da na bidiyo da sauransu.

Saye tareda rarraba fina-finai ga wuraren da suka kamata,tallafawa masana’antun shirya fina finai,shirya bukukuwan baje kolin fina finai da fasaha na cikin gida  Nijeriya da kuma na kasa da kasa,gudanar da bincike kan abubuwan da suka shafi fim da masana’antu baki daya.

Wadannan sune muhimman ayyuka da wannan hukuma da aka baiwa jarumi Ali Nuhu shugabanci take gudanarwa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Nishadi

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

October 25, 2025
Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad 
Nishadi

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad 

October 11, 2025
Next Post
Farashin Shinkafa Zai Ƙaru Da Kashi 40%, Masara Da Kashi 25% A Shekarar 2024 – AFEX

Farashin Shinkafa Zai Ƙaru Da Kashi 40%, Masara Da Kashi 25% A Shekarar 2024 - AFEX

LABARAI MASU NASABA

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.