ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Minista Ya Kaddamar Aikin Titi Mai Tsawon Kilomita 1000 Daga Sakkwato, Kebbi Zuwa Legas 

by Umar Faruk Birnin Kebbi
1 year ago
Minista

Ministan Ayyuka, Sanata David Umahi, ya kaddamar da babban titin Sokoto-Badagary mai tsawon kilomita 258 a Jihar Kebbi mai nisan kilomita 120.

Da yake kaddamar da ayyukan titunan a ranar Laraba a Birnin Kebbi, ministan ya ce idan aka kammala ayyukan zai bunkasa tattalin arzikin kasar nan.

  • Kwastam Ta Sake Kama Makamai A Filin Jirgin Saman Legas
  • Mutum 2 Sun Mutu, An Kone Gidaje A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Jigawa

Ya ce za a shinfida titin mai tsawon kilomita 915, haka kuma titin zai kawo abubuwan more rayuwa, yayin da zai fassara zuwa ingantaccen ƙira, rage cunkoson ababen hawa da haɓaka aminci tsakanin jihohi da ma kasashen Afirka.

ADVERTISEMENT

Sanata Umahi, ya bayyana cewa aikin shimfida titin zai ba da damar hada fasahohin zamani, da inganta tsarin sufuri mai inganci da dorewar kasuwanci a tsakanin jihohi da kasashen Afirka.

Minista

LABARAI MASU NASABA

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Ministan, ya ci gaba da bayyana cewa, ayyukan da aka tsara za su kaucewa matsalolin da lalacewar kalubalen hanyoyi da jama’ar kasar nan ke fuskanta.

Haka kuma za a dauki tsawon lokaci kafin fuskanta matsalar gyaran hanyoyin da ake fama da su a shekarun baya, yayin da hanyar za ta ratsa jihohi bakwai da suka hada da; Jihar Kebbi mai fadin titin kilomita 258.

Ya kara da cewa za a yi ta ne ta hanyar Katami, Dabai, Gudale, Jabaka, Argungu, Ambursa, Gwandu, Tambuwal, Kambaza, Aliero, Jega, Maiyema, Karaye, Suru Asarara da Kwaifa.

Sauran sun hada da; Kalgo, Dakingari, Zagga, Bagudo, Gendini, Yamusa, Kwasara, Bahindi, Gwamba, Ka’oje da Buya, inda ya ce hakan zai hada da kara kaimi zuwa Birnin Kebbi.

Minista Umahi, ya yaba wa kokarin gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris bisa jajircewarsa na ganin an samu ci gaba cikin sauri a jihar.

“Na gamsu da ayyukan raya kasa na wannan gwamnati, nan ba da dadewa ba Jihar Kebbi za ta yi gogayya da Amurka, kan samun ayyukan masu amfani ga jama’ar jihar,” in ji shi.

Minista

A nasa jawabin gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris ya gode wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kan ajandar sabunta begensa, inda ya kara da cewa ajandar na da tasiri kai-tsaye ga rayuwar talakawan kasar nan.

Ya yaba da kokarin Ministocin Ayyuka, Kasafin Kudi da Tsare-Tsare Tattalin Arziki da karamin Ministan Ilimi da kuma ‘yan Majalisar Dokoki ta Kasa (Sanatoci da Wakilai) bisa gagarumin goyon bayan da suke bayarwa wajen cimma manufofin da aka ambata.

“Mun gamsu da manufa da hangen nesa na Shugaban kasa kan ‘Renewed Hope Agenda’, shiri ne da ya taba rayuwar ‘yan Nijeriya, muna biyayya ga APC daga sama har kasa,” in ji shi.

Minista

Wadanda suka gabatar da jawabai a wajen taron sun hada da; Ministan Kasafin Kudi da Tsare Tattalin Arziki, Sanata Abubakar Atiku Bagudu, Sanata mai wakiltar Kebbi ta Tsakiya, Sanata Muhammadu Adamu Aliero, tsohon Gwamnan Jihar Kebbi, Alhaji Sa’idu Usman Dakingari, Shugaban Kwamitin Ayyuka na Majalisar Dattawa, Shugaban Kwamitin Ayyuka na Majalisar dokokin na tarayya, Sanata Aminu Waziri Tambuwal da sauransu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa
Labarai

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli
Labarai

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Next Post
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen Sin-SCO A Astana

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen Sin-SCO A Astana

LABARAI MASU NASABA

Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.