ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Minista Ya Kaddamar Aikin Titi Mai Tsawon Kilomita 1000 Daga Sakkwato, Kebbi Zuwa Legas 

by Umar Faruk Birnin Kebbi
2 years ago
Minista

Ministan Ayyuka, Sanata David Umahi, ya kaddamar da babban titin Sokoto-Badagary mai tsawon kilomita 258 a Jihar Kebbi mai nisan kilomita 120.

Da yake kaddamar da ayyukan titunan a ranar Laraba a Birnin Kebbi, ministan ya ce idan aka kammala ayyukan zai bunkasa tattalin arzikin kasar nan.

  • Kwastam Ta Sake Kama Makamai A Filin Jirgin Saman Legas
  • Mutum 2 Sun Mutu, An Kone Gidaje A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Jigawa

Ya ce za a shinfida titin mai tsawon kilomita 915, haka kuma titin zai kawo abubuwan more rayuwa, yayin da zai fassara zuwa ingantaccen ƙira, rage cunkoson ababen hawa da haɓaka aminci tsakanin jihohi da ma kasashen Afirka.

ADVERTISEMENT

Sanata Umahi, ya bayyana cewa aikin shimfida titin zai ba da damar hada fasahohin zamani, da inganta tsarin sufuri mai inganci da dorewar kasuwanci a tsakanin jihohi da kasashen Afirka.

Minista

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

Ministan, ya ci gaba da bayyana cewa, ayyukan da aka tsara za su kaucewa matsalolin da lalacewar kalubalen hanyoyi da jama’ar kasar nan ke fuskanta.

Haka kuma za a dauki tsawon lokaci kafin fuskanta matsalar gyaran hanyoyin da ake fama da su a shekarun baya, yayin da hanyar za ta ratsa jihohi bakwai da suka hada da; Jihar Kebbi mai fadin titin kilomita 258.

Ya kara da cewa za a yi ta ne ta hanyar Katami, Dabai, Gudale, Jabaka, Argungu, Ambursa, Gwandu, Tambuwal, Kambaza, Aliero, Jega, Maiyema, Karaye, Suru Asarara da Kwaifa.

Sauran sun hada da; Kalgo, Dakingari, Zagga, Bagudo, Gendini, Yamusa, Kwasara, Bahindi, Gwamba, Ka’oje da Buya, inda ya ce hakan zai hada da kara kaimi zuwa Birnin Kebbi.

Minista Umahi, ya yaba wa kokarin gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris bisa jajircewarsa na ganin an samu ci gaba cikin sauri a jihar.

“Na gamsu da ayyukan raya kasa na wannan gwamnati, nan ba da dadewa ba Jihar Kebbi za ta yi gogayya da Amurka, kan samun ayyukan masu amfani ga jama’ar jihar,” in ji shi.

Minista

A nasa jawabin gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris ya gode wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kan ajandar sabunta begensa, inda ya kara da cewa ajandar na da tasiri kai-tsaye ga rayuwar talakawan kasar nan.

Ya yaba da kokarin Ministocin Ayyuka, Kasafin Kudi da Tsare-Tsare Tattalin Arziki da karamin Ministan Ilimi da kuma ‘yan Majalisar Dokoki ta Kasa (Sanatoci da Wakilai) bisa gagarumin goyon bayan da suke bayarwa wajen cimma manufofin da aka ambata.

“Mun gamsu da manufa da hangen nesa na Shugaban kasa kan ‘Renewed Hope Agenda’, shiri ne da ya taba rayuwar ‘yan Nijeriya, muna biyayya ga APC daga sama har kasa,” in ji shi.

Minista

Wadanda suka gabatar da jawabai a wajen taron sun hada da; Ministan Kasafin Kudi da Tsare Tattalin Arziki, Sanata Abubakar Atiku Bagudu, Sanata mai wakiltar Kebbi ta Tsakiya, Sanata Muhammadu Adamu Aliero, tsohon Gwamnan Jihar Kebbi, Alhaji Sa’idu Usman Dakingari, Shugaban Kwamitin Ayyuka na Majalisar Dattawa, Shugaban Kwamitin Ayyuka na Majalisar dokokin na tarayya, Sanata Aminu Waziri Tambuwal da sauransu.

Minista
Umar Faruk Birnin Kebbi
+ postsBio
  • Umar Faruk Birnin Kebbi
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk-birnin-kebbi-2/
    Gwamnatin Kebbi Ta Kafa Kwamitin Kwato Kuɗaɗen Da Aka Sace A Asusun Marayun Jihar

MASU ALAKA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya
Labarai

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Next Post
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen Sin-SCO A Astana

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen Sin-SCO A Astana

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.