ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Minista Ya Kaddamar Aikin Titi Mai Tsawon Kilomita 1000 Daga Sakkwato, Kebbi Zuwa Legas 

by Umar Faruk Birnin Kebbi
2 years ago
Minista

Ministan Ayyuka, Sanata David Umahi, ya kaddamar da babban titin Sokoto-Badagary mai tsawon kilomita 258 a Jihar Kebbi mai nisan kilomita 120.

Da yake kaddamar da ayyukan titunan a ranar Laraba a Birnin Kebbi, ministan ya ce idan aka kammala ayyukan zai bunkasa tattalin arzikin kasar nan.

  • Kwastam Ta Sake Kama Makamai A Filin Jirgin Saman Legas
  • Mutum 2 Sun Mutu, An Kone Gidaje A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Jigawa

Ya ce za a shinfida titin mai tsawon kilomita 915, haka kuma titin zai kawo abubuwan more rayuwa, yayin da zai fassara zuwa ingantaccen ƙira, rage cunkoson ababen hawa da haɓaka aminci tsakanin jihohi da ma kasashen Afirka.

ADVERTISEMENT

Sanata Umahi, ya bayyana cewa aikin shimfida titin zai ba da damar hada fasahohin zamani, da inganta tsarin sufuri mai inganci da dorewar kasuwanci a tsakanin jihohi da kasashen Afirka.

Minista

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Ministan, ya ci gaba da bayyana cewa, ayyukan da aka tsara za su kaucewa matsalolin da lalacewar kalubalen hanyoyi da jama’ar kasar nan ke fuskanta.

Haka kuma za a dauki tsawon lokaci kafin fuskanta matsalar gyaran hanyoyin da ake fama da su a shekarun baya, yayin da hanyar za ta ratsa jihohi bakwai da suka hada da; Jihar Kebbi mai fadin titin kilomita 258.

Ya kara da cewa za a yi ta ne ta hanyar Katami, Dabai, Gudale, Jabaka, Argungu, Ambursa, Gwandu, Tambuwal, Kambaza, Aliero, Jega, Maiyema, Karaye, Suru Asarara da Kwaifa.

Sauran sun hada da; Kalgo, Dakingari, Zagga, Bagudo, Gendini, Yamusa, Kwasara, Bahindi, Gwamba, Ka’oje da Buya, inda ya ce hakan zai hada da kara kaimi zuwa Birnin Kebbi.

Minista Umahi, ya yaba wa kokarin gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris bisa jajircewarsa na ganin an samu ci gaba cikin sauri a jihar.

“Na gamsu da ayyukan raya kasa na wannan gwamnati, nan ba da dadewa ba Jihar Kebbi za ta yi gogayya da Amurka, kan samun ayyukan masu amfani ga jama’ar jihar,” in ji shi.

Minista

A nasa jawabin gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris ya gode wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, kan ajandar sabunta begensa, inda ya kara da cewa ajandar na da tasiri kai-tsaye ga rayuwar talakawan kasar nan.

Ya yaba da kokarin Ministocin Ayyuka, Kasafin Kudi da Tsare-Tsare Tattalin Arziki da karamin Ministan Ilimi da kuma ‘yan Majalisar Dokoki ta Kasa (Sanatoci da Wakilai) bisa gagarumin goyon bayan da suke bayarwa wajen cimma manufofin da aka ambata.

“Mun gamsu da manufa da hangen nesa na Shugaban kasa kan ‘Renewed Hope Agenda’, shiri ne da ya taba rayuwar ‘yan Nijeriya, muna biyayya ga APC daga sama har kasa,” in ji shi.

Minista

Wadanda suka gabatar da jawabai a wajen taron sun hada da; Ministan Kasafin Kudi da Tsare Tattalin Arziki, Sanata Abubakar Atiku Bagudu, Sanata mai wakiltar Kebbi ta Tsakiya, Sanata Muhammadu Adamu Aliero, tsohon Gwamnan Jihar Kebbi, Alhaji Sa’idu Usman Dakingari, Shugaban Kwamitin Ayyuka na Majalisar Dattawa, Shugaban Kwamitin Ayyuka na Majalisar dokokin na tarayya, Sanata Aminu Waziri Tambuwal da sauransu.

Minista
Umar Faruk Birnin Kebbi
+ postsBio
  • Umar Faruk Birnin Kebbi
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk-birnin-kebbi-2/
    Gwamnatin Kebbi Ta Kafa Kwamitin Kwato Kuɗaɗen Da Aka Sace A Asusun Marayun Jihar

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen Sin-SCO A Astana

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen Sin-SCO A Astana

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.