• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Motsa Jiki Na Hana Kamuwa Da Muggan Cututtuka -WHO

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Rahotonni
0
Motsa Jiki Na Hana Kamuwa Da Muggan Cututtuka -WHO
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar lafiya ta duniya ta ja hankali inda tace mutane kusan milyan 500 na iya kamuwa da cututtuka masu hadari,irin masu alaka da zuciya  a duniya,kiba,cutar sikari,da sauran cututtuka wadanda kamuwa dasu nada nasaba da  rashin motsa jiki.Wannan kuma nan da shekara ta 2020 zuwa 2030.

WHO awani rahoton shekarar 2022 data fitar na duniya dangane da motsa jiki wanda aka wallafa ranar Laraba ta makon daya gabata ta bayyana cewa mutane milyan 500 na iya kamuwa da muggan cututtuka tsakanin shekarar 2020 da 2023.Wannan kuma ya danganta ne idan har su gwamnatoci kasashen duniya sun ki daukar matakin da zai inganta amfanin motsa jiki ga al’umma.

  • Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Matsayinta Na Warware Matsalar Ukraine A Siyasance
  • Ya Zama Wajibi Al’umma Su Fito Don Zabar Shugabanni Masu Adalci – Wakili

Shi rahoton dangane da al’amarin daya shafi motsa jikina shekarar 2022 yayi nuni ne akan bukatar da ake da ita ta yin amfani da shawarwarin da aka bada na bukatar kara yawan motsa jiki,wannan ba a kaiyade ga shekarun da ake bukatar motsa jikin ba kowa yana iya motsa jikinsa.

Bayanan da aka tattaradaga kasashe 194 ya nuna irin cigaban da aka samu gaba daya, babu wani cigaban da za a iya cewa an samu, saboda abin yana tafiyar Hawainiya ne don haka ne su kasashen ua dace su fara amfani da su shawarwarin tsare- tsaren da zasu taimaka wajen bunkasa bugawar Zuciya, daukar matakan da za su taimakawa wajen hana kamuwa da Cututtuka, da kuma rage ayyukan kula da lafiyar al’umma kan cibiyoyin kula da lafiyar.

A taimakawa kasashe su kara al’amarin daya shafi motsa jiki, kamar yadda tsarin dokar motsa jiki na duniya ya bayyana tsakanin shekarar 2018-2030, ya fitar da tsare- tsare da shawarwari 20.

Labarai Masu Nasaba

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

Wadannan shawarwarin sun hada da hanyoyi masu kyau tare da karfafawa mutane da basu kwarin gwiwa,kan hawan keke,da kuma tafiya,ga kuma samar da karin tsare tsare,ga kuma bada dama, ta al’amarin motsa jiki,kamar kulawa da kananan yara,  kananan asbitoci, da kuma wuraren aiki.

“Ana rasa abubuwan da duniya ta amince dasu na hanyoyi zuwa wuraren shakatawa, hanyar amfani da keken hawa, da kuma hanyar tafiya ta kasa duk kuwa da yake akwai irin hakan a wasu kasashe,” cewar Fiona Bull, da yake shi ne shugaban sashen motsa jiki kamar yadda yace.

Hakanan ma, ba wani bayani ko rahoto kan wani cigaban da aka samu na samar da abubuwan more rayuwa da zasu taimaka wajen karuwar motsa jiki.

“Abin zai iya kasancewa ba wani abin azo a gani na cigaba domin ba abinda ke nuna lalle babu wasu tsare- tsare ko zuba jari.

“Abinda ya dace ayi shi ne za ayi da yake akwai yadda za’a cimma burin motsa jiki kamar yadda ya dace,”Ms Bull tace haka a wani bayani said in a statement.

Rahoton yayi kira da kasashe dasu dauki al’amari motsa jiki a matsayin wata hanyace ta inganta lafiya da kuma maganin kamuwa da muggan cututtuka, ta yin amfani da tsarin motsa jiki a wasu tsare- tsaren da suka dace domin samar da abubuwan da za yi amfani dasu wajen horarwa.

“Yana dakyau ga kula da lafiyar al’umma da ala’amarin daya shafi tattalin arziki wajen inganta karin motsa jiki, ga  kowa da kowa a cewar,” Ruediger Krech”.

Ya dace mu harzarta shigar da manufofin da suka dace kan motsa jiki ga kowa da kowa da kuma tabbatar da mutane sun samu damar da za su motsa jikinsu ba tare da fuskantar matsala ba.

Wannan rahoton yayi kira ga dukkan kasashe da masu ruwa da tsaki su dauki duk matakan da suka dace na cimma muradan a kalla kashi 15, sai kuma kawo karshen irin yanayin da za a iya shiga sanadiyar rashin motsa jiki nan da shekara ta 2030 shekara ta 2030.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cibiyoyin LafiyaCutaLafiyaMotsa JikiWHO
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wasu Halayen Da Maza Ke Nuna Wa Uwargida In Sun Shirya Karin Aure

Next Post

Gwamnan Bauchi Ya Kada Kuri’arsa, Ya Gamsu Da Kokarin Jami’an Zabe

Related

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

5 days ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

5 days ago
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar
Rahotonni

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

2 weeks ago
Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi
Rahotonni

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

2 months ago
Janar Tiani Ya Fara Sabon Mulkin Shekaru Biyar A Nijar
Rahotonni

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

2 months ago
An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya
Rahotonni

An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya

2 months ago
Next Post
Gwamnan Bauchi Ya Kada Kuri’arsa, Ya Gamsu Da Kokarin Jami’an Zabe

Gwamnan Bauchi Ya Kada Kuri'arsa, Ya Gamsu Da Kokarin Jami'an Zabe

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

June 5, 2025
Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

Bukola Saraki Ya Tallafawa Al’ummar Mokwa Da Gudunmawar Kuɗi

June 5, 2025
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

June 5, 2025
Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

Wani Injin Jirgi Mai Saukar Ungulu Kirar Kasar Sin Ya Samu Shaidar Amincewa 

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.