ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Motsa Jiki Na Hana Kamuwa Da Muggan Cututtuka -WHO

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
WHO

Hukumar lafiya ta duniya ta ja hankali inda tace mutane kusan milyan 500 na iya kamuwa da cututtuka masu hadari,irin masu alaka da zuciya  a duniya,kiba,cutar sikari,da sauran cututtuka wadanda kamuwa dasu nada nasaba da  rashin motsa jiki.Wannan kuma nan da shekara ta 2020 zuwa 2030.

WHO awani rahoton shekarar 2022 data fitar na duniya dangane da motsa jiki wanda aka wallafa ranar Laraba ta makon daya gabata ta bayyana cewa mutane milyan 500 na iya kamuwa da muggan cututtuka tsakanin shekarar 2020 da 2023.Wannan kuma ya danganta ne idan har su gwamnatoci kasashen duniya sun ki daukar matakin da zai inganta amfanin motsa jiki ga al’umma.

  • Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Matsayinta Na Warware Matsalar Ukraine A Siyasance
  • Ya Zama Wajibi Al’umma Su Fito Don Zabar Shugabanni Masu Adalci – Wakili

Shi rahoton dangane da al’amarin daya shafi motsa jikina shekarar 2022 yayi nuni ne akan bukatar da ake da ita ta yin amfani da shawarwarin da aka bada na bukatar kara yawan motsa jiki,wannan ba a kaiyade ga shekarun da ake bukatar motsa jikin ba kowa yana iya motsa jikinsa.

ADVERTISEMENT

Bayanan da aka tattaradaga kasashe 194 ya nuna irin cigaban da aka samu gaba daya, babu wani cigaban da za a iya cewa an samu, saboda abin yana tafiyar Hawainiya ne don haka ne su kasashen ua dace su fara amfani da su shawarwarin tsare- tsaren da zasu taimaka wajen bunkasa bugawar Zuciya, daukar matakan da za su taimakawa wajen hana kamuwa da Cututtuka, da kuma rage ayyukan kula da lafiyar al’umma kan cibiyoyin kula da lafiyar.

A taimakawa kasashe su kara al’amarin daya shafi motsa jiki, kamar yadda tsarin dokar motsa jiki na duniya ya bayyana tsakanin shekarar 2018-2030, ya fitar da tsare- tsare da shawarwari 20.

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

Wadannan shawarwarin sun hada da hanyoyi masu kyau tare da karfafawa mutane da basu kwarin gwiwa,kan hawan keke,da kuma tafiya,ga kuma samar da karin tsare tsare,ga kuma bada dama, ta al’amarin motsa jiki,kamar kulawa da kananan yara,  kananan asbitoci, da kuma wuraren aiki.

“Ana rasa abubuwan da duniya ta amince dasu na hanyoyi zuwa wuraren shakatawa, hanyar amfani da keken hawa, da kuma hanyar tafiya ta kasa duk kuwa da yake akwai irin hakan a wasu kasashe,” cewar Fiona Bull, da yake shi ne shugaban sashen motsa jiki kamar yadda yace.

Hakanan ma, ba wani bayani ko rahoto kan wani cigaban da aka samu na samar da abubuwan more rayuwa da zasu taimaka wajen karuwar motsa jiki.

“Abin zai iya kasancewa ba wani abin azo a gani na cigaba domin ba abinda ke nuna lalle babu wasu tsare- tsare ko zuba jari.

“Abinda ya dace ayi shi ne za ayi da yake akwai yadda za’a cimma burin motsa jiki kamar yadda ya dace,”Ms Bull tace haka a wani bayani said in a statement.

Rahoton yayi kira da kasashe dasu dauki al’amari motsa jiki a matsayin wata hanyace ta inganta lafiya da kuma maganin kamuwa da muggan cututtuka, ta yin amfani da tsarin motsa jiki a wasu tsare- tsaren da suka dace domin samar da abubuwan da za yi amfani dasu wajen horarwa.

“Yana dakyau ga kula da lafiyar al’umma da ala’amarin daya shafi tattalin arziki wajen inganta karin motsa jiki, ga  kowa da kowa a cewar,” Ruediger Krech”.

Ya dace mu harzarta shigar da manufofin da suka dace kan motsa jiki ga kowa da kowa da kuma tabbatar da mutane sun samu damar da za su motsa jikinsu ba tare da fuskantar matsala ba.

Wannan rahoton yayi kira ga dukkan kasashe da masu ruwa da tsaki su dauki duk matakan da suka dace na cimma muradan a kalla kashi 15, sai kuma kawo karshen irin yanayin da za a iya shiga sanadiyar rashin motsa jiki nan da shekara ta 2030 shekara ta 2030.

WHO
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

MASU ALAKA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Rahotonni

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

July 11, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Next Post
Gwamnan Bauchi Ya Kada Kuri’arsa, Ya Gamsu Da Kokarin Jami’an Zabe

Gwamnan Bauchi Ya Kada Kuri'arsa, Ya Gamsu Da Kokarin Jami'an Zabe

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.