• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muhimmancin Kafa Cibiyar Kulawa Da Lafiyar Hakori

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Rahotonni
0
Muhimmancin Kafa Cibiyar Kulawa Da Lafiyar Hakori

process of using stomatological brush as a stage of professional dental cleaning procedure in clinic close up.

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masana sun yi kira da a kafa cibiyar kulawa da lafiyar Hakori a karkashin Asibitin koyarwa na jami’ar Abuja saboda su rika kulawa da matsalolin da ake fuskanta wadanda suke da alaka da fuska da kulawa da maganin cututtukan a Nijeriya.

Sun bayyana irin gudunmawar da kwararrun za su rika badawa ga mutanen da suke fama da cututtukan da suke sanadiyar samar da nakasa da fuska,da suka nuna bukatar a samu wani sashe ko wata cibiyar da za a rika horar da kwararrun da za su rika yin tiyata a fuska ba tare da samun wata matsala ba.

  • Bangare Japan Da Ya Dage Sai Ya Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya Cikin Teku Zai Sha Kunya Ta Tsawon Tarihi
  • Gwamnatin Gombe Ta Sha Alwashin Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya

Babban jami’i kuma harila yau shugaban gidauniyar data shafi nakasar fuska shi ne ya bayyana hakan lokacin da ake kaddamar da yin tiyata kyauta ga masu fama da nakasar fuska a Asibitin koyarwa na jami’ar Abuja ranar Talata ta makon daya gabata.

Yace”Da akwai bukatar ba tare da bata lokaci ba kafa wata cibiyar ko makarantar da zata rika kula da lafiyar Hakori a Asibitin koyarwa na Jami’ar Abuja,har yanzu babu irin makarantar ,duk kuwa da yake an fadada makarantar da sauran sassan kulawa da kimiyyar lafiya”.

Ya kara jaddada cewa idan har aka kafa makarantar ko cibiyar ba kawai zata tsaya kan maganin matsalolin da ake fuskanta na rashin kwararru masu tiyatar cututtukan fuska,harma za a bunkasa tsarin da ake da shi na horarwa domin tabbatar da ana da kwararrun da za su kula da cututtukan da suke da alaka da fuska da kokon kai.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

Bello ya ci gaba da bayanin cewa karancin kwararrun da suka kware kan cututtukan fuska inda yace “idan an bukatar kulawa wajen maganin cututtukan da suka da alaka da fuska akwai bukakatar ci gaba da samar da kwararru ne na bangaren Hakori wadanda kuma kadan ne a fadin tarayyar Nijeriya,inda ake da ‘yan kada da basu kai 200 ba”.

Bugu da kari ya bayyana cewa “Wannan dubuwar da kulawa da ake yi wa masu nakasar ta 27an samu zuwan mutane da yawa wadanda suke fama da cututtukan da suka shafi fuska daga Jihohi daban-daban,zuwa ranar Talata ta makon daya gabata akwai mutane 44 da suka yi rajista,an yiwa mutane 13 tiyatar yayin da za a cigaba da tiyatar har mako daya ana sa ran za ayi wa mutane 50 tiyatar”.

“Ba zamu iya kulawa ko duba duk masu fama da irin wannan cutar ba sai dai wani abu ne da ke nuna gaskiya ce akwai cutar”

Ya kara yin bayani gudauniyar kungiya ce mai zaman kanta da take kokarin kawar da cututtukan nakasa masu alaka da fuska, a Nijeriya, tana kuma a gaba- gaba wajen wayar da jan al’umma da kulawa da yi masu magani kyauta ta yin tiyata ga masu karamin karfi,zuwa   yanzu mutane fiye da 5000 suka amfana da tsarin na kulawa da lafiyar wadanda suke  dauke da cutar. Abin daya lura da shi shine samun raguwar masu cutar a Nijeriya.

“Kulawar da aka yi sau hudu manya ne suka mamaye inda ake samun a kallama su shekaru 14.2.Yanzu wadanda cutar tafi damuwa jarirai ne, shine ya bambanta mu da sauran kasashe na duniya inda wadanda ake yi tiyata a fuska yara ne.”

“Yayin da kafa makarantar ko cibiyar kulawa da al’amuran da suka jibanci Hakori a Asibitin koyarwa na jami’ar Abuja zai kara karfafa kokarin da muke yi.Zai bamu damar horar da sabbin kwararrun kulawa da lafiyar al’umma wanda hakan zai kara inganta hanyar samu kulawar data kamata ta wadanda suka samu nakasa a fuksa kamar yadda Bello ya jaddada”.

Da yake jawabi muhimmanci tsarin babban jami’in kulawa da asibitin koyarwa na Jami’ar Abuja Farfesa.Bissallah Ekele cewa ya yi “muhimmancin tsarin bai wuce an kawo farin ciki ga wadanda a baya basu cikin farin cikin saboda  nakasar da suke da ita  a fuska.Wani abin burgewa shi ne abin kyauta ne aka yi shi abin ai a bayyana yake”. Ya ce irin nau’oin cutar data shafi nakasar fuska ana samunsu a Nijeriya.

Shi ma a nashi jawabin babban jami’in   gidauniyar TY Danjuma, Gima Forje,yace suke daukar nauyin yin tiyatar, inda ya kara jadada “ muna taimakawa wajen bada taimako na tiyatar a coci- coci na Nijeriya da wuraren da masu karamin karfi ne za su samu damar kulawa da lafiyarsu kamar yadda ta dace,ya ce sun yi aiki da kwararrun ma’aikata da aka saba yin aiki da su.Shi yasa muke taimakawa kungiyoyi kamar da suke taimakawa wadanda suke bukatar taimakon CFDF.Ka san ba tare da irin tsarin ba na samun mutane wuraren da suke zama ayi masu magani,zai wuya a samu masu nakasar su zo Asibiti ayi masu aiki.”

“Daga karshe ya ce irin tiyatar tana da tsada da wahala yawancin masu fama da cutar basu da hanyar da za su iya samun kudin ayi masu aiki.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HakoriKulaLafiyaLikita
ShareTweetSendShare
Previous Post

Abin Da Ya Sa A Daminar Da Ta Gabata Masara Ta Yi Tsada -Shugaba

Next Post

Fasahar Sadarwa Ta GPRS

Related

Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

1 day ago
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Rahotonni

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

5 days ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

6 days ago
'Yan Bindiga
Rahotonni

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido A Katsina

1 week ago
Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna
Rahotonni

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

2 weeks ago
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko
Rahotonni

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

2 weeks ago
Next Post
Fasahar Sadarwa Ta GPRS

Fasahar Sadarwa Ta GPRS

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.