ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bangare Japan Da Ya Dage Sai Ya Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya Cikin Teku Zai Sha Kunya Ta Tsawon Tarihi

by CMG Hausa
3 years ago
The Joban Joint Power Co. Nakoso thermal power station, rear, in Iwaki, Fukushima Prefecture, Japan, on Tuesday, July 4, 2023. Japanese utility Tepco is planning to release more than 1 million cubic meters of treated radioactive water — enough to fill 500 Olympic-size swimming pools — from the wrecked Fukushima Dai-Ichi nuclear power plant into the Pacific Ocean, part of its nearly $150 billion effort to clean up the worst atomic accident since Chernobyl. Photographer: Soichiro Koriyama/Bloomberg

The Joban Joint Power Co. Nakoso thermal power station, rear, in Iwaki, Fukushima Prefecture, Japan, on Tuesday, July 4, 2023. Japanese utility Tepco is planning to release more than 1 million cubic meters of treated radioactive water — enough to fill 500 Olympic-size swimming pools — from the wrecked Fukushima Dai-Ichi nuclear power plant into the Pacific Ocean, part of its nearly $150 billion effort to clean up the worst atomic accident since Chernobyl. Photographer: Soichiro Koriyama/Bloomberg

A ranar 7 ga wata, Hukumar Kula da Makamshin Nukiliya ta Japan, ta ba da takardar shaidar amincewa da na’urorin zubar da dagwalon ruwan nukiliya na Fukushima, ga Kamfanin Wutar Lantarki na Tokyo. Hakan na nufin gwamnatin Japan ta kara daukar wani mataki na shirin zubar da dagwalon ruwan nukiliyar cikin teku, duk da tsananin adawa da hakan ke fuskanta a cikin gida da waje.

Kungiyoyin fararen hula da dama a jihar Fukushima, da sauran wuraren kasar sun sanar a wannan rana cewa, mutane 254,000, sun rattaba hannu kan adawa da wannan shirin. Wani binciken hadin gwiwa da kafafen yada labarai na Japan, da Koriya ta Kudu suka gudanar, ya nuna cewa, sama da kashi 80% na al’ummar Koriya ta Kudu, ba su amince da shirin na Japan ba.

  • Sin Ta Bukaci Japan Da Kada Ta Yi Yunkurin Amfani Da Rahoton IAEA A Matsayin Izinin Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya A Cikin Teku

Kaza lika jama’a a kasashen tsibiran tekun Pasifik, da Philippines, da Indonesia, da Afirka ta Kudu, da Peru, da sauran kasashe da dama, sun yi korafi game da wannan batu a ’yan kwanakin nan. Hakan na nuni da cewa, matakin da kasar Japan ta dauka na zubar da dagwalon ruwan nukiliya a cikin teku, wanda ya saba wa ra’ayin al’ummar duniya, bai samu amincewa ba.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, sakamakon wasu kuri’un jin ra’ayin al’umma guda 2 da kafar CGTN ta gudanar ta yanar gizo sun nuna cewa, kaso 94.85 bisa dari na wadanda suka amsa tambayoyi sun yi Allah wadai da matakin kasar Japan, suna masu bayyana shi a matsayin tsananin rashin sanin ya kamata, kana karin wasu kaso 3.64 bisa dari kwatankwacin na watanni 3 da suka gabata. Yanzu haka dai sassan kasashen duniya na ta kara nuna damuwa ga matakin da Japan din ke burin aiwatarwa.

Wannan bincike, wanda kafar CGTN ta fitar ta tashoshin ta na Turanci, da Faransanci da Larabci, da yarukan Sipaniya da na Rasha, ya samu amsoshi daga mutane kusan 34,000 cikin sa’o’i 24.

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

Domin tsimin kudi, Japan tana daukar tekun Pasifik a matsayin magudanar ruwa, wanda hakan zai rataya mata diyyar kasashen duniya ta fuskokin da’a da sanin ya kamata.

Idan har Japan ta dage sai ta zubar da dagwalon ruwan nukiliyar ta cikin teku, to tabbas hakan zai sanya ta jin kunya ta tsawon tarihi. (Masu Fassarawa: Bilkisu Xin, Saminu Alhassan)

Japan
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Sharhi: Sin Da Amurka Ba Su Bukatar Zama Abokan Gabar Juna 

Sharhi: Sin Da Amurka Ba Su Bukatar Zama Abokan Gabar Juna 

LABARAI MASU NASABA

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.