ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bangare Japan Da Ya Dage Sai Ya Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya Cikin Teku Zai Sha Kunya Ta Tsawon Tarihi

by CMG Hausa
3 years ago
The Joban Joint Power Co. Nakoso thermal power station, rear, in Iwaki, Fukushima Prefecture, Japan, on Tuesday, July 4, 2023. Japanese utility Tepco is planning to release more than 1 million cubic meters of treated radioactive water — enough to fill 500 Olympic-size swimming pools — from the wrecked Fukushima Dai-Ichi nuclear power plant into the Pacific Ocean, part of its nearly $150 billion effort to clean up the worst atomic accident since Chernobyl. Photographer: Soichiro Koriyama/Bloomberg

The Joban Joint Power Co. Nakoso thermal power station, rear, in Iwaki, Fukushima Prefecture, Japan, on Tuesday, July 4, 2023. Japanese utility Tepco is planning to release more than 1 million cubic meters of treated radioactive water — enough to fill 500 Olympic-size swimming pools — from the wrecked Fukushima Dai-Ichi nuclear power plant into the Pacific Ocean, part of its nearly $150 billion effort to clean up the worst atomic accident since Chernobyl. Photographer: Soichiro Koriyama/Bloomberg

A ranar 7 ga wata, Hukumar Kula da Makamshin Nukiliya ta Japan, ta ba da takardar shaidar amincewa da na’urorin zubar da dagwalon ruwan nukiliya na Fukushima, ga Kamfanin Wutar Lantarki na Tokyo. Hakan na nufin gwamnatin Japan ta kara daukar wani mataki na shirin zubar da dagwalon ruwan nukiliyar cikin teku, duk da tsananin adawa da hakan ke fuskanta a cikin gida da waje.

Kungiyoyin fararen hula da dama a jihar Fukushima, da sauran wuraren kasar sun sanar a wannan rana cewa, mutane 254,000, sun rattaba hannu kan adawa da wannan shirin. Wani binciken hadin gwiwa da kafafen yada labarai na Japan, da Koriya ta Kudu suka gudanar, ya nuna cewa, sama da kashi 80% na al’ummar Koriya ta Kudu, ba su amince da shirin na Japan ba.

  • Sin Ta Bukaci Japan Da Kada Ta Yi Yunkurin Amfani Da Rahoton IAEA A Matsayin Izinin Zubar Da Dagwalon Ruwan Nukiliya A Cikin Teku

Kaza lika jama’a a kasashen tsibiran tekun Pasifik, da Philippines, da Indonesia, da Afirka ta Kudu, da Peru, da sauran kasashe da dama, sun yi korafi game da wannan batu a ’yan kwanakin nan. Hakan na nuni da cewa, matakin da kasar Japan ta dauka na zubar da dagwalon ruwan nukiliya a cikin teku, wanda ya saba wa ra’ayin al’ummar duniya, bai samu amincewa ba.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, sakamakon wasu kuri’un jin ra’ayin al’umma guda 2 da kafar CGTN ta gudanar ta yanar gizo sun nuna cewa, kaso 94.85 bisa dari na wadanda suka amsa tambayoyi sun yi Allah wadai da matakin kasar Japan, suna masu bayyana shi a matsayin tsananin rashin sanin ya kamata, kana karin wasu kaso 3.64 bisa dari kwatankwacin na watanni 3 da suka gabata. Yanzu haka dai sassan kasashen duniya na ta kara nuna damuwa ga matakin da Japan din ke burin aiwatarwa.

Wannan bincike, wanda kafar CGTN ta fitar ta tashoshin ta na Turanci, da Faransanci da Larabci, da yarukan Sipaniya da na Rasha, ya samu amsoshi daga mutane kusan 34,000 cikin sa’o’i 24.

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Domin tsimin kudi, Japan tana daukar tekun Pasifik a matsayin magudanar ruwa, wanda hakan zai rataya mata diyyar kasashen duniya ta fuskokin da’a da sanin ya kamata.

Idan har Japan ta dage sai ta zubar da dagwalon ruwan nukiliyar ta cikin teku, to tabbas hakan zai sanya ta jin kunya ta tsawon tarihi. (Masu Fassarawa: Bilkisu Xin, Saminu Alhassan)

Japan
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Sharhi: Sin Da Amurka Ba Su Bukatar Zama Abokan Gabar Juna 

Sharhi: Sin Da Amurka Ba Su Bukatar Zama Abokan Gabar Juna 

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.