Musa Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Mun Yi Matukar Rashin Sa A Masarautarmu – Mai Potiskum

by Musa Muhammad
December 18, 2020
in LABARAI
1 min read
Mai Potiskum
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A jiya Alhamis ne Sarkin Potiskum ta jihar Yobe, Alhaji Umaru Bubaram Ibn Wuriwa Bauya, wato Mai Pataskum ya kawo ziyarar ta’aziyya zuwa Hedikwatar jaridar LEADERSHIP domin ta’aziyyar rasuwa Marigayi Sam Nda-Isaiah, inda a cikin jawabinsa gaban ’yan uwan Marigayin, tare da sauran ma’aikatan kamfanin, Mai Pataskum ya bayyana cewa ya zo ne domin a yi wa juna ta’aziyya, “domin Sam xan mu ne, mu ma mun yi matukar rashinsa,” in ji Sarkin.

Alhaji Umaru ya ci gaba da bayyana Marigayin da cewa mutum ne mai matukar daraja da girma a masarautar Pataskum, wanda wannan ya sa masarautar ta yi masa sarautar Jakadan Potiskum.

samndaads

Ya ci gaba dayyana cewa rashin Sam Nda-Isaiah ba wai rashi ne na LEADERSHIP ko iyalansa ko masarautar Bida kawai ba, rashi ne na duk kasar nan baki xaya, musamman bisa la’akari da irin abubuwan da ya sanya a gaba don ciyar da kasar nan zuwa mataki mai nisa.

Don haka ya yi fatan cewa iyalai da jagororin kamfanin LEADERSHIP za su rike amanar da ya bar masu, su tabbatar da cewa abubuwan da ya bari sun xore, kamar yadda ya so ya ga sun ci gaba.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Nakasassu Da Tiyagas A Majalisar Kasa

Next Post

SAM NDA-ISAIAH 1962 – 2020 Yadda Jana’izarsa Za Ta Gudana Litinin Mai Zuwa

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Musa Muhammad
2 hours ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Musa Muhammad
2 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Musa Muhammad
3 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post
SAM NDA-ISAIAH 1962 – 2020

SAM NDA-ISAIAH 1962 – 2020 Yadda Jana’izarsa Za Ta Gudana Litinin Mai Zuwa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version