• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane Sun Daina Fallasa Barayin Gwamnati A Nijeriya — Zainab Ahmed

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Mutane Sun Daina Fallasa Barayin Gwamnati A Nijeriya — Zainab Ahmed
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Tarayya ta bayyana damuwarta kan yadda mutane ke fargabar fallasa barayin da ke yin awon gaba da dukiyar talakawa.

A kirkiro shirin ne a shekarar 2016, gwamnati ta amince a bai wa kowane mutum da ya gabatar da irin wadannan bayanai kuma aka gano kudaden tsakanin kashi biyu da rabi zuwa kashi biyar na kudin da aka kwato.

  • Qatar 2022: Faransa Ta Doke Morocco A Wasan Zagayen Kusa Da Na Karshe
  • 2023: Mallakar Katin Zabe Ya Fi Mallakar Takardun Makaranta A Wannan Lokacin -Gumi

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ta ce gwamnati ta yi nazarin gabatar da wannan tsari ne a karkashin shirinta na yaki da cin hanci da rashawa, abin da ya kai ga kafa wani kwamitin da yake dauke da wakilan gwamnati da kuma na hukumomin yaki da cin hanci irin su EFCC da ICPC da hukumar tsaron DSS da kuma sashen rundunar ‘yansandan da ke yaki da almundahana na NFIU.

Zainab, ta ce ganin yadda aka samu koma baya wajen samun bayanai ya sa gwamnati ta kaddamar da tarurruka a shiyyoyin kasar nan, abin da ya nuna mata cewar mutane na fargaba wajen gabatar da bayanan irin wadanann jami’ai da ke satar kudaden talakawa.

Bayan kaddamar da shirin, gwamnatin tarayya ta yi nasarar kwato biliyoyin kudade a hannun jami’an gwamnati abin da ya kai ga daure wasu daga cikin wadanda aka samu da laifi.

Labarai Masu Nasaba

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

Yayin da wasu daga cikin mutanen da suka gabatar da bayanan satar suka samu tukuicin da aka musu alkawari, wasu sun gabatar da korafin cewar an hana su kudaden da aka musu alkawari, yayin da bayanan da suka gabatar suka jefa rayuwarsu cikin hadari.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cin HanciEFCCFallasaICPCRashawaTukuiciZainab Ahmed
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gobara Ta Tashi A Wata Haramtacciyar Ma’ajiyar Sauke Man Fetur A Adamawa

Next Post

Majalisar Dattawa Ta Bukaci CBN Ya Sake Nazarin Dokar Takaita Cirar Kudi

Related

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

1 hour ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

3 hours ago
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

17 hours ago
Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?
Manyan Labarai

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

20 hours ago
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

1 day ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

1 day ago
Next Post
Majalisar Dattawa Ta Bukaci CBN Ya Sake Nazarin Dokar Takaita Cirar Kudi

Majalisar Dattawa Ta Bukaci CBN Ya Sake Nazarin Dokar Takaita Cirar Kudi

LABARAI MASU NASABA

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.