• English
  • Business News
Sunday, September 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Na Yi Alƙawarin Kawo Wa APC Kano A Zaɓen 2027 – Doguwa

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Labarai, Siyasa
0
Na Yi Alƙawarin Kawo   Wa APC Kano A Zaɓen 2027 – Doguwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara

Jami’an Tsaro Sun Ceto Fasinjoji 8 Da Aka Sace A Kogi

Hon. Alhassan Doguwa, ɗan majalisar tarayya daga Jihar Kano, ya yi alƙawarin nasarar jam’iyyar APC a Jihar Kano a zaɓen 2027.

Doguwa ya bayyana hakan ne a Abuja yau Lahadi yayin da yake maida martani ga wani iƙirarin da wani ɗan majalisar Kano, Hon. Abdulmumini Jibrin, ya yi, inda ya ce Doguwa ba zai iya taimaka wa APC ta samu nasara a Kano ba.

  • PDP Ta Shafta Karya, Ba Mu Da Wata Alaƙa Da APC – KESIEC
  • PDP Ta Shafta Karya, Ba Mu Da Wata Alaƙa Da APC – KESIEC

Doguwa, wanda yake wakiltar mazaɓar Tudun-Wada/Doguwa kuma shi ne shugaban kwamitin Majalisar wakilai kan albarkatun man fetur, ya ƙaryata zargin Hon. Jibrin. Ya bayyana kansa a matsayin jarumi da APC ke alfahari da shi a Jihar Kano da ma ƙasa baki ɗaya. Haka kuma, ya nuna sha’awarsa ta zama Darakta-Janar na kamfen ɗin APC a Kano a zaɓen 2027.

Mayar wa da juna magana tsakanin waɗannan ‘yan majalisar guda biyu ya daɗe yana faruwa, inda Jibrin, wanda yake wakiltar mazabar Kiru/Bebeji a ƙarƙashin jam’iyyar NNPP, ya zargi Doguwa da zama cikas ga zaman lafiya a Jihar Kano.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Al Hassan DoguwaAPCƘofaNNPPPDP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Mukadashin Ministan Wajen Iran

Next Post

Sabon Jakadan Sin Ya Isa Najeriya Domin Kama Aiki

Related

Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara
Siyasa

Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara

1 hour ago
Jami’an Tsaro Sun Ceto Fasinjoji 8 Da Aka Sace A Kogi
Labarai

Jami’an Tsaro Sun Ceto Fasinjoji 8 Da Aka Sace A Kogi

2 hours ago
Harin Bam: Gwamna Uba Sani Ya Kaddamar Da Sake Ginin Garin Tudun Biri 
Labarai

Gwamnatin Kaduna Za Ta Horas Da Ɗalibai 32,000 Sana’oin Hannu A Duk Shekara – Maiyaki

5 hours ago
Shari’a: Ganduje Ya Ki Na’am Da Tayin Jakadanci A Kasashen Afirka 
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Samu Kuɗaɗe A Cikin Wata 6 Fiye Da Yadda Na Samu A Cikin Shekaru 8 – Ganduje 

6 hours ago
Kano
Labarai

Gwamna Yusuf Ya Aike Da Sunayen Kwamishinoni Zuwa Majalisar Dokokin Jihar Kano

8 hours ago
Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai
Manyan Labarai

Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai

10 hours ago
Next Post
Sabon Jakadan Sin Ya Isa Najeriya Domin Kama Aiki

Sabon Jakadan Sin Ya Isa Najeriya Domin Kama Aiki

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Yi Kira Ga Makarantun Horar Da ‘Yan Jam’iyya Da Su Kara Azamar Kyankyashe Hazikai Da Gabatar Da Shawarwari Ga JKS

Xi Ya Yi Kira Ga Makarantun Horar Da ‘Yan Jam’iyya Da Su Kara Azamar Kyankyashe Hazikai Da Gabatar Da Shawarwari Ga JKS

September 28, 2025
Gwamna Makinde Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Nijeriya da Naira Miliyan 22

Gwamna Makinde Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Nijeriya da Naira Miliyan 22

September 28, 2025
Ofishin Jakadancin Sin a Nijar Ya Shirya Liyafar Bikin Murnar Cika Shekaru 76 Da Kafa Jamhuriyar Jama’ar Sin

Ofishin Jakadancin Sin a Nijar Ya Shirya Liyafar Bikin Murnar Cika Shekaru 76 Da Kafa Jamhuriyar Jama’ar Sin

September 28, 2025
Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara

Jam’iyyar PDP Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni A Kwara

September 28, 2025
Jami’an Tsaro Sun Ceto Fasinjoji 8 Da Aka Sace A Kogi

Jami’an Tsaro Sun Ceto Fasinjoji 8 Da Aka Sace A Kogi

September 28, 2025
Yaushe Mourinho Zai Koyar Da Kwallon Kafa A Kasashen Jamus Da Faransa?

Yaushe Mourinho Zai Koyar Da Kwallon Kafa A Kasashen Jamus Da Faransa?

September 28, 2025
Harin Bam: Gwamna Uba Sani Ya Kaddamar Da Sake Ginin Garin Tudun Biri 

Gwamnatin Kaduna Za Ta Horas Da Ɗalibai 32,000 Sana’oin Hannu A Duk Shekara – Maiyaki

September 28, 2025
Shari’a: Ganduje Ya Ki Na’am Da Tayin Jakadanci A Kasashen Afirka 

Gwamna Yusuf Ya Samu Kuɗaɗe A Cikin Wata 6 Fiye Da Yadda Na Samu A Cikin Shekaru 8 – Ganduje 

September 28, 2025
Wadanne Kasashen Afirka Ne Ba Sa Goyon Bayan Kafa Kasar Falasdinawa?

Wadanne Kasashen Afirka Ne Ba Sa Goyon Bayan Kafa Kasar Falasdinawa?

September 28, 2025
Kano

Gwamna Yusuf Ya Aike Da Sunayen Kwamishinoni Zuwa Majalisar Dokokin Jihar Kano

September 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.