• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Naja’atu Ta Yi Murabus Daga Kwamitin Yakin Zaben Tinubu, Ta Fice Daga APC

by Sadiq
4 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Naja’atu Ta Yi Murabus Daga Kwamitin Yakin Zaben Tinubu, Ta Fice Daga APC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daraktar Kungiyar Fararen Hula na Kwamitin Yakin Neman Zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Najatu Muhammad, ta yi murabus daga mukaminta tare da ficewa daga APC. 

Wannan na dauke cikin wata wasika mai dauke da kwanan watan ranar 19 ga watan Junairu, 2023 wanda ta aike zuwa ga shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, inda ta bayyana ficewarta a hukumance.

  • Gobara Ta Jawo Wa Manoma Asarar Biliyoyin Naira A Ogun
  • Za A Fuskanci Matsala Matukar Gwamnati Ta Hana Shigo Da Takin Zamani – Sarkin Noman Bassa

Naja’atu, ta ce kalubalen da Nijeriya ke fuskanta na bukatar ta ci gaba da fafutukar ganin an samar da kasa mai inganci ya sanya ta fice daga jam’iyyar.

“Wasikar ficewa daga jam’iyyar APC mai lamba 9.5 (i) na kundin tsarin mulkin jam’iyyar APC, na rubuto muku ne domin na sanar da ku cewa na fice daga jam’iyyar APC,” kamar yadda wasikar ta bayyana.

“Ina sanar da ku game da yin murabus dina a matsayin Darakta Kamfen din shugaban kasa na APC. Babban abin alfahari ne yin aiki tare da ku don ba da gudummawa wajen gina al’ummarmu mai daraja.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

“Duk da haka, da dama daga cikin abubuwan da suka faru a baya-bayan nan a fagen siyasa da dimokuradiyyar kasar nan, sun sa ba zan iya ci gaba da shiga harkokin siyasar jam’iyya APC ba.

“Kalubalen da Nijeriya ke fuskanta a yau na bukatar na ci gaba da fafutukar ganin an samar da ingantacciyar kasa da yanayi mai kyau.

Naja’atu ta fice daga jam’iyyar yayin da ke shirin shiga zaben shugaban kasa a wata mai kamawa.

Tags: 2023APCDaraktan Yakin ZabeNaja'atu MuhammadTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Nijeriya Ya Taya Sinawa Murnar Shiga Sabuwar Shekarar Zomo

Next Post

Gobara Ta Jawo Wa Manoma Asarar Biliyoyin Naira A Ogun

Related

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro
Da ɗumi-ɗuminsa

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

15 hours ago
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa
Da ɗumi-ɗuminsa

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

20 hours ago
Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Kama Aiki A Fadar Shugaban Kasa
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Kama Aiki A Fadar Shugaban Kasa

5 days ago
Da Dumi-Dumi: An Samu Sauyin Shugabanci A Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: An Samu Sauyin Shugabanci A Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa

5 days ago
Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Yi Fatali Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Yi Fatali Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

1 week ago
Ma’aikatan Lafiya Sun Tsunduma Yajin Aiki
Da ɗumi-ɗuminsa

Ma’aikatan Lafiya Sun Tsunduma Yajin Aiki

1 week ago
Next Post
Gobara Ta Jawo Wa Manoma Asarar Biliyoyin Naira A Ogun

Gobara Ta Jawo Wa Manoma Asarar Biliyoyin Naira A Ogun

LABARAI MASU NASABA

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

June 3, 2023
Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

June 3, 2023
Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

June 3, 2023
Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

June 3, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

June 3, 2023
Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

June 3, 2023
Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.