ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (3)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Koyarwa

1) Ana iya lura da bambance – bambance da ke tsakanin wadanda ake koyamawa ta hanyar kaifin basirarsu, sha’awarsu,da kuma irin abubuwan da suka sani a baya.

2) Ci gaban gaba daya na basirar ganewa ta hanyar ganewa, fahimta,da kuma yin dukkan abubuwan da aka koya.

  • Kudirin Wa’adin Shekaru 6 Ga Shugaban Kasa Ya Tsallake Karatu Na Farko
  • Har Yanzu Ba A Kammala Kwangilar Dakin Karatu Da Aka Bayar Shekara 18 Ba

3) Samun cimma nasarar da ake so ta ‘yancin kai na mai koyo da kuma yadda Malami yake yi ma shi jagoranci na yadda zai koya.

ADVERTISEMENT

4) Yin amfani da damar da aka ba masu koyo domin a basu dama ta gane abubuwan da ake koya masu, ta yadda fahimtar lamarin daidai da yadda kwakwalwarsu take domin amfanar da su a gaba.

5) Bada dama ga masu koyo su dauki matakansu da kuma ayyukan da suke tare da matakan da suka dauka.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

6) Hada tsarin da ilimin ya kunsa ga shi rayuwar mai koyon, sai kuma ba shi mai koyon kwarin gwiwa ya bayyana manufarsa,da kuma karafafa masa wajen saurare da mutunta shawarar wasu.

Muhimman ka’idoji da ake amfani da su wajen dabarun koyarwa an gina su akan, cewa dabarun koyarwa suna da muhimman ka’idoji, wadanda daga cikinsu sun hada da (Ahmad, 2005):

1.Samun karuwa daga abinda ba a sani ba zuwa ga wanda aka sani:Idan sabbin bayanai suna da alaka da wadanda aka sani ya kasance kuma su dalibai sun san su, don haka ana cewa an fahimci abin ko lamarin.Idan ana maganar darussan harshen larabci, ana iya karuwa da shi wancan salon ko waccan dabarar ta fara koyar da dalibai akan karatu akan hoto wanda ya sani (hoton mahaifi da mahaifiya), har dai a hankali a gabatarwa dalibin wasu alamu da zai gane bai san su ba.

2) Samun cigaba daga mai sauki zuwa mai wahala ko wuya, wannan na nufin abinda dalibi ya gani da sauki ko da wahala.Misali anan shine harshen larabci da ya kunshi koyawa yara wasu haruffa, ko magana da abin ya kunshi jimloli kamar : house gida, head, kai, turn juyawa, daganan kuma sai jimloli kamar: Samir, Saeed, house, da dai sauransu.

3) Samun sauyi na koyo daga gaba daya zuwa wani bangare: Wannan dabarar koyarwar tana amfani ne da halittar halin da hankali yake ciki wajen gane abubuwa.Wanda ya ga itace ko ice gaba dayan shi daga nan kuma ya fara Kallon sassan shi, kamar gangar jikin iccen, rassa, ganyaye,da kuma ‘ya’ya.Misalin wannan shine harshen larabci a karanta maganar ko kalma ,daganan kuma sai ayi nazarinta a harafi da kuma kalmomi.

4) Samun cigaba daga gaskiyar lamari ko wani abu inda za a gani zuwa yadda abin zai sauya:Saboda shi dan makaranta zai gane abubuwa da suke kusa da shi ta wannan hanya,ya san dabbobi da suke a muhallin da yake domin yana kallonsu da farko, sannan kuma a gaba zai rika ganinsu a hoto, wanda har daga karshe zai iya gane ko wadanne bubuwa ne idan ya ji ko ya ambace su ko abin.

Malamai na dogara ne akan dabaru da kuma dabarun da za su isar da ilimin da suke da shin a wani abu,dabaru,da kuma labari zuwa ga dalibansu, abinda zai kai ga sa yin tunani da abinda zai biyo baya.Ko wacce dabara tana da nata amfani, yadda za a yi ta, da kuma dokoki.Malami shine zai tsara kan abinda ya yi nazari,yadda zai gabatar da abin ga dalibai ta yadda za su gane.A kwai dabaru inda su ma ‘yan makaranta suke bada gudunmawa tare da Malaminsu wajen koyon wasu hanyoyi, da kuma gane abinda ake koya masu, wato kamar dabarar gabatarwa da kuma hanyar da ake tattaunawa. Wadannan dabarun suna taimakawa ‘yan makaranta wajen yiyuwar abinda suke so da sha’awarsu, yayin da shi kuma Malami zai kasance wajen yin amfani da dabarar shi da ta taimaka wajen yin muhawarar da kuma tattaunawa.Ilimi ya samu bunkasa dabarun shi bayan da masana suka yi abubuwan da suka kamata, sai kuma ci gaban fasaha da abin ya canza yadda ake tafiyar da lamari a gargajiyance shekarun baya.Daga cikin dabarun koyarwa na zamani kamar koyarwa ta hadin kai na kungiya, koyarwa wadda aka tsara yadda za ta kasance,wadanda ake ganin za su iya daina yin karatu, karatu ta hanyar aikawa da kayan karatun, samun canji na koyo akan yadda masu koyon ke bukata, da kuma sauran makamantansu (Al-Kaisi, 2015).

In ana son dabarun koyarwa su kasance ingantattu saboda a cimma dalilan da suka sa aka kirkirosu wato inganta lamarin koyo dole ne a zabo su,ta hanyar yin la’akari da bin ka’idojin da aka shimfida kamar yadda suke (Ahmad, 2005).

Koyarwa
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
Ya Zuwa Karshen Bara Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Ga Al’ummun Afirka Miliyan 230

Ya Zuwa Karshen Bara Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Ga Al’ummun Afirka Miliyan 230

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.