Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

NDLEA Ta Cafke Mutum 262 Bisa Zargin Zama Dillalan Kwayoyi

by Muhammad
January 22, 2021
in LABARAI
1 min read
Wiwi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi wato (NDLEA) reshen hukumar da ke Edo, a jiya ne ta shaida cewar ta samu nasarar kame mutum dari biyu da sittin da biyu (262) bisa zarginsu da kasance dillalan miyagun kwayoyi wadanda ta kamasu tare da kilogram din miyagun kwayoyi masu sanya maye 15,253.82kg wadanda suka kunshi wiwi, hodar iblis, da kuma Tiramadol a shekarar da ta gabata.

samndaads

Hukumar ta ce, daga cikin wadanda ta kaman, 180 maza ne, yayin da kuma 82 suka kasance mata, inda aka kama kayan cikin motoci guda 10 da suka yi amfani da su wiring fasa kwabrin miyagun kwayoyi gami da jigilarsu, har-ila-yau, ta kuma lalata da tarwatsa gonar Wiwi 15 mai girman hekta 11.82 dukka a cikin shekarar da ta shude.

Hukumar ta lura kan cewa, mutum 86 daga cikinsu an gargadesu da ja musu kunne bayan lura da batutuwansu tare da sallamarsu don su koma ga iyalansu, a yayin da kuma aka yanke wa dillalan miyagun kwayoyi 8 hukunci, sauran kesa-kesai 220 kuma suna gaban babban kotun tarayya har zuwa ranar 31 ga watan Disamban 2020.

Ya ce, dukkanin dabarun da dillalan miyagun kwayoyi suke bi wajen safaran kayansu, hukumar ba za ta zura ido ba, za ta ci gaba da kokarinta na tabbatar da dakile aniyarsu.

Buba ya jinjina wa Gwamnan jihar Godwin Obaseki, bisa hanzarin samar da muhallin wucin gadi wa hukumar bayan da masu zanga-zangar #EndSARS din suka tarwatsa musu shalkwata a watan Oktoban shekarar da ta shude.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘Yan Kasuwan Arewa A Legas Mu Hada Kai Don Cigaba – Muhammadu Alaba

Next Post

Ganduje Ya Zaburar Da Sarakunan Kano Kan Yaki Da Annobar Korona

RelatedPosts

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Nasiru Adamu Cibiyar kula da albarkatun aikin gona ta...

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna Da sanyin safiyar asabar din...

Ma’aikatan Jinyar Jihar Ondo Za Su Fara Yajin Aikin Gargadi Na Kwana 3

Ma’aikatan Jinyar Jihar Ondo Za Su Fara Yajin Aikin Gargadi Na Kwana 3

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa kungiyar ma’aikatan jinya da unguwar-zoma ta...

Next Post
Sarakunan Kano

Ganduje Ya Zaburar Da Sarakunan Kano Kan Yaki Da Annobar Korona

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version