Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Ndume Ya Kaddamar Da Rabon Tallafin Jari Ga Mata A Kudancin Borno

by Khalid Idris Doya
January 4, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Ndume
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu, Sanata Muhammad Ali Ndume, ya kaddamar da fara bada tallafi wa mata 1,200 wadanda daga cikinsu akwai Zawarawan da ‘yan Boko Haram suka kashe mazajensu.

Matan sun samu tallafin Kekunan Dinki, Injunan Nika da kuma kudade a hannu da aka ba su domin tsayuwa da kafafunsu.

samndaads

A cewar sanarwar ofishin yada labarai ta Ndume wanda ya rabar a Abuja, ta yi bayanin cewa mataimakin gwamnan jihar Borno, Umar Usman Kadafur shi ne ya mika kyautukan kayan ga matan da suka samu cin gajiyar da suka kunshi Zawarawa sama da 100, wanda suke daga shiyyar Borno da kudu a farkon rabon kayan tallafin.

Shirin baiwa mata tallafin ya gudana ne a dakin taro na Ambassador Lodge da ke karamar hukumar Biu, sannan matan sun kuma amfana da tallafin kudi da ya kai naira miliyan uku wanda aka raba musu kyauta.

Maitaimakin gwamnan Alhaji Kadafur ya bukaci matan da su ka amfana da tallafin da kada su saida su yi kokarin tsayuwa da kafafunsu ta hanyar yin sana’o’in hannu.

Matan da suka amfana sun fito ne daga kananan hukumomin Biu, Hawul, Kwaya, Bayo da karamar hukumar Shani.

Sanarwar ta ce aikin rabon kashi na biyu zai shafi mata 600 da zai gudana a Askira/Uba domin raba wa matan da za su fito daga Chibok, Damboa da karamar hukumar Gwoza.

SendShareTweetShare
Previous Post

Likitan Talakawa Ya Bukaci Al’ummar Nasarawa Su Rungumi Zaman Lafiya

Next Post

Gyara Matatun Mai Kadai Hanyar Farfado Da Tattalin Arziki – Tsohon Daraktan CBN

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Khalid Idris Doya
15 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Khalid Idris Doya
15 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Khalid Idris Doya
15 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
Matatar Mai

Gyara Matatun Mai Kadai Hanyar Farfado Da Tattalin Arziki – Tsohon Daraktan CBN

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version