ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Neymar Zai Yi Jinyar Mako Biyu Bayan Ya Sake Samun Rauni

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
1 year ago
Neymar

Dan wasan gaba na kasar Brazil Neymar Jr wanda ya ke buga kwallo a kungiyar Al Hilal dake buga babbar gasar kasar Saudiya ya samu rauni a wasan da kungiyar ta buga a rukunin B na gasar AFC Champions League tsakaninta da Al-Ain, hakan ya sa likitoci suka bayar da shawarar ya shafe tsawon mako biyu kafin ya murmure daga jinya.

 

Neymar zai yi jinyar akalla makonni biyu bayan samun rauni a tsoka a wasansa na biyu da ya yi bayan kwashe tsawon lokaci ba tare da buga wata gasar kwallon kafa ba in ji kocin kulob din Al Hilal Jorge Jesus.

ADVERTISEMENT
  • Na Fi Jin Dadin Rubutu In Na Gaji Tibis – Maryam Faruk
  • EFCC Ta Gurfanar Da Tsofaffin Gwamnoni Da Tsofaffin Ministoci, Bayan Kwato Kadarorin Biliyoyin Naira A Kasashen Waje

Tauraron dan wasan na Brazil ya buga mintuna 26 kacal a matsayin wanda ya maye gurbin Al Hamdan bayan dawowa daga hutun rabin lokaci kafin ya ji rauni hakan ya sa koci Jorge Jesus ya cire shi a wasan da suka doke Esteghlal da ci 3-0 a gasar cin kofin zakarun kasashen yankin Asiya na ranar Litinin.

 

LABARAI MASU NASABA

Hakimi, Osimhen Da Salah Ƴan Wasan Da Ke Takara A Ƙyautar Gwarzon Afrika

Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya

Neymar, mai shekara 32, wanda ya koma Al Hilal daga Paris Saint-Germain a kwantiragi mai tsoka a shekarar 2023, ya shafe fiye da shekara guda yana jinya har zuwa watan da ya gabata bayan tiyatar da aka yi masa a gwiwarsa ta dama, likitoci sun tabbatar da cewar Neymar ya murmure daga tiyatar da aka yi mashi amma dai dole ya dinga samun yan kananan matsaloli duba da dadewar da ya yi bai buga kwallo ba.

 

Al Hilal, mai rike da kofin na Saudiyya, ba ta yi wa Neymar rajista ba a gasar cin kofin Saudi Pro League da aka fara a watan jiya, amma tsohon dan wasan na Barcelona ya fi kowane dan wasa samun albashi a kungiyar inda yake karbar albashin kusan Yuro miliyan 100 (Dala miliyan 112) a shekara.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Hakimi, Osimhen Da Salah Ƴan Wasan Da Ke Takara A Ƙyautar Gwarzon Afrika
Wasanni

Hakimi, Osimhen Da Salah Ƴan Wasan Da Ke Takara A Ƙyautar Gwarzon Afrika

November 17, 2025
Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya
Nazari

Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya

November 16, 2025
Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca
Wasanni

Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

November 15, 2025
Next Post
Babbar Majalisar Dokokin Kasar Sin Ta Yi Allah Wadai Da Abin Da Ake Kira Dokar Yankunan Teku Na Philippines

Babbar Majalisar Dokokin Kasar Sin Ta Yi Allah Wadai Da Abin Da Ake Kira Dokar Yankunan Teku Na Philippines

LABARAI MASU NASABA

MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi

November 17, 2025
Tinubu

Bai Dace Adalci Ya Zama Na Sayarwa Ba – Tinubu Ga Alƙalai 

November 17, 2025
Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

November 17, 2025
Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

November 17, 2025
Hakimi, Osimhen Da Salah Ƴan Wasan Da Ke Takara A Ƙyautar Gwarzon Afrika

Hakimi, Osimhen Da Salah Ƴan Wasan Da Ke Takara A Ƙyautar Gwarzon Afrika

November 17, 2025
Tsohuwar Firaministan Bangaladesh Sheikha Hasina,

An Yanke Wa Tsohuwar Shugabar Bangladesh Hukuncin Kisa

November 17, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ɗalibai Ƴan Mata, Sun Kashe Mataimakin Shugaban Makaranta A Kebbi

Ƴan Bindiga Sun Sace Ɗalibai Ƴan Mata, Sun Kashe Mataimakin Shugaban Makaranta A Kebbi

November 17, 2025
Mutane 42 Sun Mutu A Wani Hatsarin Tankar Dizal Da Motar Masu Umrah A Hanyar Makka

Mutane 42 Sun Mutu A Wani Hatsarin Tankar Dizal Da Motar Masu Umrah A Hanyar Makka

November 17, 2025
Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

Ba Mu Samu Labarin Kai Wa Laftanar Yerima Hari Ba – Ƴansanda

November 17, 2025
Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

Sarki Sanusi Ya Shawarci Unguwannin Da Suka Fuskanci Matsalar Tsaro Su Sa Idon

November 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.