Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Ni Na Kashe Diyar Kishiyar Matata –Akilu Sa’idu

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Zaharadeen Umar, Katsina

Wani Mutum mai suna Akilu Sa’idu wanda yanzu haka ya ke hannun jami’an ‘yan sanda ya tabbatar masu da cewa shi ne, kansa ya kashe diyar kishiyar matarsa mai suna Saratu Yahuza.

Al’amarin dai ya faru ne, a cikin wani gina da ba a kammala ba, da ke garin ‘Yankara da ke karamar hukumar Faskari a jihar Katsina. Ya yi amfani da karfin tuwo wajen murde mata wuya wanda hakan ya yi sanadiyar mutuwarta.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda ta jihar Katsina, DSP Gambo Isah ya tabbatar da faruwan lamarin, inda ya ce haka ta faru ne dalilin bacewar hankalin wanda ake zargin da aikata laifin.

Ya kara da cewa wanda ake zargin ya dauki gawar yarinyar inda ya jefa ta acikin wani gini da ba a kammala ba, bayan ya gama dukkanta wanda haka ya yi sanadiyar ji mata raunuka da dama a jikinta daga ciki har da karyewar wuya.

DSP Gambo Isah Ya bayyana cewa bayan faruwar lamarin an dauki gawar Yarinyar zuwa babban asibitin Funtua inda likita ya tabbatar da rasuwar ta.

Tunda farko an kai rahoton lamarin ne zuwa ga ofishin ‘yan sanda na karamar hukumar Faskari wanda kuma mahaifin yarinyar mai suna Yahuza Yakubu ya kai, yanzu haka dai an maida wannan batu zuwa shelkwatar ‘yan sanda da ke Katsina domin cigaba da bincike da daukar mataki na gaba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Cikin Wata Guda Mutum 423 Suka Mutu A Hadari –Hukumar FRSC

Next Post

An Samu Ambaliyar Ruwa A Jihohi 27 Bana –NIHSA

RelatedPosts

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar dokar...

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

by Daurawa Daurawa
4 hours ago
0

Daga Rabi'u Ali Indabawa, Abuja Tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya,...

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

by Muhammad
8 hours ago
0

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira...

Next Post

An Samu Ambaliyar Ruwa A Jihohi 27 Bana –NIHSA

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version