Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home DAGA BIRNIN SIN

Nijer Ta Karbi Gudummawar Riga-kafin COVID-19 Daga Kasar Sin

by Sulaiman Ibrahim
March 22, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Nijer Ta Karbi Gudummawar Riga-kafin COVID-19 Daga Kasar Sin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga CRI Hausa

A jiya Lahadi Jamhuriyar Nijer ta karbi gudummawar alluran riga-kafin cutar COVID-19 daga kasar Sin wanda tuni sun riga sun isa Niamey, babban birnin kasar.
Shugaban kasar Nijer Mahamadou Issoufou, da firaministan kasar ta Nijer Brigi Rafini, da ministan lafiyar kasar Ahmed Boto, gami da jakadan kasar Sin a Jamhuriyar Nijer Zhang Lijun, sun halarci bikin mika alluran riga-kafin wanda ya gudana a filin jirgin saman kasar.
Shugaba Issoufou, ya bukaci jakadan kasar Sin da ya mika sakon godiyarsa ga gwamnatin kasar Sin da al’ummar Sinawa bisa wannan tallafi.
Haka zalika, shugaban kasar ta Nijer ya taya murnar samun kakkarfar dangantaka da hadin gwiwa a tsakanin kasar Sin da Nijer, ya kara da cewa, a wannan rana sun karbi gudummawar alluran riga-kafi daga gwamnatin Sin domin yaki da annobar COVID-19. Ya ce zai yi amfani da wannan damar domin taya murnar kyakkyawar dangantaka dake cigaba wanzuwa a tsakanin Nijer da kasar Sin.
A cewar Shugaba Issoufou, bayan samun wannan gudummawa, Nijer za ta fara aikin riga-kafin cutar COVID-19 a ranar Asabar mai zuwa, inda za a bada fifiko ga ma’aikatan lafiya, da mutane masu fama da wasu cutuka da kuma masu yawan shekaru, da jami’an hukumomin tsaro.
Kawo yanzu, Nijer tana da jimillar mutane 4918 da aka tabbatar sun kamu da cutar COVID-19, yayin da cutar ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 185, kana mutane 4538 sun warke daga cutar.(Ahmad Fagam daga sashen Hausa na CRI)

SendShareTweetShare
Previous Post

Allurar Cutar COVID-19 Da Sin Ta Aike Ta Isa Kasar Benin

Next Post

Bai Kamata Ba A Yi Amfani Da Maganar Fatar Baki Wajen Kare Hakkin Jama’a

RelatedPosts

Musulmai A Kashgar Na Xinjiang Sun Yi Sallar Juma’a Ta Farko A Watan Azumi

Musulmai A Kashgar Na Xinjiang Sun Yi Sallar Juma’a Ta Farko A Watan Azumi

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

CRI Hausa Jiya Jumma’a 16 ga wata, musulmai a birnin...

Masanin Amurka Ya Soki BBC Saboda Ya Zargi Sin Yayin Zantawa

Masanin Amurka Ya Soki BBC Saboda Ya Zargi Sin Yayin Zantawa

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga CRI Hausa Shahararren masanin tattalin arziki na Amurka, Jeffrey...

Tattalin Azrkin Sin Ya Karu A Rubu’in Farko Na Bana

Tattalin Azrkin Sin Ya Karu A Rubu’in Farko Na Bana

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga CRI Hausa Alkaluman tattalin arziki na GDP na kasar...

Next Post
Bai Kamata Ba A Yi Amfani Da Maganar Fatar Baki Wajen Kare Hakkin Jama’a

Bai Kamata Ba A Yi Amfani Da Maganar Fatar Baki Wajen Kare Hakkin Jama’a

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version