• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ce Ta Daya A Noman Gero Ta Uku A Noman Gyada A Duniya – Farfesa Gaya

by Mustapha Ibrahim
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Nijeriya Ce Ta Daya A Noman Gero Ta Uku A Noman Gyada A Duniya – Farfesa Gaya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bayyana cewa yanzu haka Nijeriya ce ta daya wajan yawan noma Gero, da samar da miliyoyin Tan Tan na Gero a Nijeriya wanda kuma anfi noma shine a yammacin afirika wanda jamhoriyyar nijar ke da fadin kasa na noma Gero kuma Nijeriya ta fita samar da Gero mai yawa a wannan lokaci.

Haka kuma Nijeriya ce ta uku wajan noma Gyada a duniya, ta hanyar samar da tan sama da miliyan hudu kamar yadda bayanai su ka tabbatar da haka a shekarar 2021 na yawan noma gyada a Nijeriya wacce it ace ta uku a duniya inda kasar Amerika ta ke ta daya a noma gyada a duniya a yayin da kasar Ustireliya ta ke a matsayin ta biyu wajan samar da gyada a duniya.

  • An Yi Bikin Ba Da Lambar Yabo Ta Tsarin Gadon Kayayyakin Noma Mai Muhimmanci Na 2023

Wannan bayanin ya futo ne daga bakin mataimakin shugaban sashin nazarin noma na DLA da ke Jami`ar Bayero da ke kano Farfesa Muhammad Sunusi Ahmad Gaya a lokacin ya ke yiwa manema labarai karin haske a wajan taron nazarin samar da ingantaccan irin shuka da aka yi taron kasa da kasa wanda ya hada da daukacin masu ruwa da tsaki kan bunkasa noma kamar Masana, manoma, `yan kasuwa da masu sarrafa kayan amfanin Gona wanda taron kasa da kasan ya gudana a birnin kano a ranar Alhamis da ta gabata.

Har ila yau Farfesa Gaya ya ce ganin yadda ake fama da matsaloli a bangaran shuka yasa a ka shirya wannan taro na kasa da kasa inda wakilan kasashin irin su Ustireliya, Mali, Kenya, Birkina Faso da Kuma Nijeriya duk su ka samu wakilci a wannan taro da nufin lalubo hanyoyin warware matsaloli akan irin shuka musamman akan irin Gero, Dawa, Wake, Gyada wanda kusan su ne akafi dogara da su a wannan yanki na mu na Afirika har ma da kokarin samar da irin wanda zai da ce da ko wanna yanayi na dumamar yanayi da duniya ke fuskanta a yau a cewar gaya.

A karshe dai ya yi kira da manoma da sauran masu ruwa da tsaki kan a rika tuntubar masana akan ko wacce matsala akan harkar noma haka kuma masana surika tuntubar manoma da sauran masu ruwa da tsaki a kan duk kan wani abu da ya shafi buncike domin masu ruwa da tsaki ne suka san abunda ya kamata a bunciko musu, ka da masana su tsaya su ka dai a makarantu da cibiyoyi wajan bunkice ba tare da masu ruwa da tsaki ba a Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wata Kungiyar Siyasa Ta Yi Allah Wadai Da Rusau A Jihar Kaduna

Next Post

Ministan Harkokin Kasuwanci na Sin Wang Wentao Ya Gana Da Darakta Janar Ta WTO Ngozi Okonjo-Iweala

Related

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

1 week ago
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON
Noma Da Kiwo

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

1 week ago
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

3 weeks ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

3 weeks ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

1 month ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

1 month ago
Next Post
Ministan Harkokin Kasuwanci na Sin Wang Wentao Ya Gana Da Darakta Janar Ta WTO Ngozi Okonjo-Iweala

Ministan Harkokin Kasuwanci na Sin Wang Wentao Ya Gana Da Darakta Janar Ta WTO Ngozi Okonjo-Iweala

LABARAI MASU NASABA

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.