• English
  • Business News
Saturday, June 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Da Amurka Sun Kulla Yarjejeniyar Dawo Da Kudaden Da Abacha Ya Wawure

by Abubakar Abba
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Nijeriya Da Amurka Sun Kulla Yarjejeniyar Dawo Da Kudaden Da Abacha Ya Wawure
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Kasar Amurka ta rattaba hannun yarjeniya da Gwamnatin Tarayya don dawowa da Nijeriya Dala miliyan 23 da ake zargin tsohon shugaban mulkin soji, marigayi Sani Abacha da wawure.

Yarjejeniyar wadda aka sa hannu a yau Talata a ofishin Ministan Shari’a kuma Atoni-Janar na kasa Abubakar Malami, a jawabin ministan ya ce, an dauki matakin dawo da kudaden ne da aka yi wa lakabi da Abacha-5.

  • Tsarin Tantance Ingancin Rigakafin Sin Ya Kai Sabon Mataki Na Nagarta
  • An Yi Wa Mawaki Eedris Abdulkareem Dashen Koda

Malami, ya ce an samu nasarar ne bayan tattaunawa da kuma gudanar da ganawa a tsakanin sashen don tabbatar da adalci da kuma hukumar binciken aikata manyan laifuka ta kasar Birtaniya.

Ya ci gaba da cewa, idan kudaden sun iso Nijeriya za a yi amfani da su don a kammala gyaran babbar hanyar Abuja zuwa Kano da kammala aikin dadar Neja.

A nata jawabin jakadae Amurka a Nijeriya, Mary Leonard, ta ce sashen na tabbatar da adalci na Amurka da FBI ne suka kwace kudaden saboda taka dokar Amurka da Abacha da abokan harkallarsa suka yi na safarar kudaden ta haramtacciya hanya zuwa tare da jibge su a asusun bankuna da ke a kasar Birtaniya.

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 

Wanda Ya Yi Gangancin Taba Takarar Shettima Ya Gayyato Wa APC FaÉ—uwa A 2027 – Aminu Boyi 

Mary, ta ce idan aka hada da dala 311.7 miliyan da aka kwato tare da mayarwa zuwa Nijeriya ta hanyar taimakawar Bailiwick na Jersey da kuma Gwamnatin Tarayya a 2022, a jimlace Amurka ta dawo wa da Nijeriya sama da dala miliyan 334.7 .311.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbachaAmurkaKwaro KudadeNijeriyaWawureYarjejeniya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsarin Tantance Ingancin Rigakafin Sin Ya Kai Sabon Mataki Na Nagarta

Next Post

Sin: Ya Kamata A Girmama Ikon Mulkin Kasa Da Cikakkun Yankunan Kasa Yayin Da Kasashen Duniya Suke Mu’amala Da Juna

Related

Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 
Manyan Labarai

Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 

4 minutes ago
Wanda Ya Yi Gangancin Taba Takarar Shettima Ya Gayyato Wa APC FaÉ—uwa A 2027 – Aminu Boyi 
Manyan Labarai

Wanda Ya Yi Gangancin Taba Takarar Shettima Ya Gayyato Wa APC FaÉ—uwa A 2027 – Aminu Boyi 

5 hours ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Manyan Labarai

Duk Da Jihohin Nijeriya Sun Fara Biyan Mafi Ƙarancin Albashi Na 70,000, Ana Ci Gaba Da Fuskantar Matsin Rayuwa

7 hours ago
Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista
Manyan Labarai

Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista

18 hours ago
Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto
Manyan Labarai

Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

23 hours ago
Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 
Manyan Labarai

Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 

1 day ago
Next Post
Sin: Ya Kamata A Girmama Ikon Mulkin Kasa Da Cikakkun Yankunan Kasa Yayin Da Kasashen Duniya Suke Mu’amala Da Juna

Sin: Ya Kamata A Girmama Ikon Mulkin Kasa Da Cikakkun Yankunan Kasa Yayin Da Kasashen Duniya Suke Mu’amala Da Juna

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 

Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 

June 21, 2025
Kuratan Sojoji 1,196 Aka Yaye A Makarantar Horar Da Sojoji Ta Zariya

Kuratan Sojoji 1,196 Aka Yaye A Makarantar Horar Da Sojoji Ta Zariya

June 21, 2025
Ƴansanda Sun Gargaɗi Masu Lalata Fastar Tinubu A Kano

Ƴansanda Sun Gargaɗi Masu Lalata Fastar Tinubu A Kano

June 21, 2025
Minista Ya Yaba Wa Hafsoshin Soji Kan Cigaban Da Aka Samu A Fannin Tsaron Ƙasa

Minista Ya Yaba Wa Hafsoshin Soji Kan Cigaban Da Aka Samu A Fannin Tsaron Ƙasa

June 21, 2025
Za Mu Tabbatar Da Yin Aiki Da Ƙungiyar Mahaddata AlÆ™ur’ani – Daurawa

Za Mu Tabbatar Da Yin Aiki Da Ƙungiyar Mahaddata AlÆ™ur’ani – Daurawa

June 21, 2025
Hajjin Bana: Jihohi 11 Sun Kashe Naira Biliyan 6.2 Kan Mahajjata

Hajjin Bana: Jihohi 11 Sun Kashe Naira Biliyan 6.2 Kan Mahajjata

June 21, 2025
Wanda Ya Yi Gangancin Taba Takarar Shettima Ya Gayyato Wa APC FaÉ—uwa A 2027 – Aminu Boyi 

Wanda Ya Yi Gangancin Taba Takarar Shettima Ya Gayyato Wa APC FaÉ—uwa A 2027 – Aminu Boyi 

June 21, 2025
Iran Ta Bayyana SharaÉ—in Sasantawa Da Isra’ila – Ministan Harkokin Waje

Iran Ta Bayyana SharaÉ—in Sasantawa Da Isra’ila – Ministan Harkokin Waje

June 21, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Duk Da Jihohin Nijeriya Sun Fara Biyan Mafi Ƙarancin Albashi Na 70,000, Ana Ci Gaba Da Fuskantar Matsin Rayuwa

June 21, 2025
Rundunar PLA Ta Soki Birtaniya Bisa Zuzuta Abun Da Ya Wakana Yayin Da Jirgin Ruwan Sintirinta Ya Keta Ta Zirin Taiwan 

Rundunar PLA Ta Soki Birtaniya Bisa Zuzuta Abun Da Ya Wakana Yayin Da Jirgin Ruwan Sintirinta Ya Keta Ta Zirin Taiwan 

June 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.