• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Samun Fiye Da Dala Miliyan 250 Daga Kashun Da Ake Fitarwa Waje -Minista

by Abubakar Abba
3 years ago
Kashu

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, a shekarar 2022, Nijeriya ta samu sama da sama da dala miliyan 250 kudin shiga ta hanyar fitar da kashu zuwa kasar waje.

Ministan aikin noma da raya karkara Mohammed Abubakar ya sanar da hakan a taron masu ruwa da tsaki a fannin na noman kashu , inda ya bayyana cewa, an sa ran fannin zai kuma samar wa da manoman sa da ke aNijeriya kudaden shiga kimanin dala miliyan 500 a shekarar 2023.

  • Mulkin Nijeriya Ya Bambanta Da Mulkin Jiha, Shi Ya Sa Atiku Ya Fi Tinubu Cancanta -Saraki

Mohammed wanda ya sanar da hakan ne ta hanyar babban sakare a ma’aikatar ta aikin noma da raya karkara Ernest Umakhihe ya ci gaba da cewa, noman na kashu, na ci gaba da zama fannin amfanin gona da aka jima ana fitar da shi zuwa ketare, musamman ganin cewa, fanni ne da ke samar da dimbin kudaden shiga ga manoman kasar nan da suka rungumi fannin.

Taron na masu ruwa da tsaki wanda ya gudana a babban birnin tarayyar Abuja, ministan ya kara da cewa, an kiyasata fannin ya kai kashi 10 a cikin dari na tattalin arzikin Nijeriya, inda ya ce, wannan afanin ana noma shi a jihohin kasar nan guda 27 ciki har da babban birnin tarayyar Abuja.

A cewar ministan, ganin irin mahimmancin da fannin yake da shi, gwamnatin tarayya ta hanyar ma’aikatar aikin noma da raya karkara, ta ayyana amfanin a matsayin daya daga cikin amfanin da ke da mahimmancin matuka.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

Ministan yk kara da cewa, ma’aikatar sa ta shafe shekaru ta na gudanar da ayyuka domin a kara yin noman kashu don samun riba a kasar nan, ciki har da tabar wa da manomansa ingantaccen irin na kashu.

“Ya ci gaba da cewa, kakkafa masana’antun da ake sarrafa kashu zuwa wasu nau’un abin sha a wasu jihohin da ke a kasar nan ya kara taimaka wa matuka wajen kara moman sa a kasar nan.

A cewarsa,an kima baiwa wasu manoman sa kayan fa za su yi aikinsa a honakan su da kuma horas da su akan yadda za su bunkasa sana’ar ta su.

A na sa jawabin a gurin taron, shugaban kungiyar manoman kashu na kasa (NCAN) Ojo Ajanaku ya bayyana cewa, a hankali Nijeriya na ci gaba da zama daya daga cikin kasashen da ke noman sa tare da kuma fitar da shi zuwa kasuwannin duniya.

Ajanaku ya ci gaba da cewa, wannan ya nuna cewa, Nijeriya na da kashun da zai samar wa da kasar kudaden shiga da samar da ayyukan yi ga ‘yan kasar da kuma kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

A cewar Ajanaku, ‘yan Nijeriya fiye da miliyan uku, musamman mata tuni suka rungumi fannin na noman kashu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

October 3, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

October 3, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi

September 27, 2025
Next Post
An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Tsokaci Kan Amincewar Da Isra’ila Ta Yi Da Yarjejeniyar Kawo Karshen Rikicin Gaza

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Tsokaci Kan Amincewar Da Isra’ila Ta Yi Da Yarjejeniyar Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 10, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Birnin Tarayya Zai Taimaka Da Tara Kudin Shiga Daga Fannin Da Bai Shafi Mai Ba — Dantsoho

October 10, 2025
Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

October 10, 2025
peter

Peter Obi Ya Bukaci INEC Ta Tabbatar Da Shaidar Karatun Dan Takara Kafin Shiga Zabe

October 10, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

October 10, 2025
Jonathan

Maƙiyan Jonathan Ne Kaɗai Za Su Zuga Shi Ya Fito Takara A 2027 – Oshiomhole

October 10, 2025
Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

October 10, 2025
Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya

Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya

October 10, 2025
Kasar Sin Ta Samu Manyan Nasarori A Fannin Inganta Walwalar Yara Da Tsoffi Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata  

Kasar Sin Ta Samu Manyan Nasarori A Fannin Inganta Walwalar Yara Da Tsoffi Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata  

October 10, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

2027: INEC Ta Nemi A Gaggauta Amincewa Da Ƙudirin Sake Fasalin Tsarin Zaɓe

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.