ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Samun Fiye Da Dala Miliyan 250 Daga Kashun Da Ake Fitarwa Waje -Minista

by Abubakar Abba
3 years ago
Kashu

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, a shekarar 2022, Nijeriya ta samu sama da sama da dala miliyan 250 kudin shiga ta hanyar fitar da kashu zuwa kasar waje.

Ministan aikin noma da raya karkara Mohammed Abubakar ya sanar da hakan a taron masu ruwa da tsaki a fannin na noman kashu , inda ya bayyana cewa, an sa ran fannin zai kuma samar wa da manoman sa da ke aNijeriya kudaden shiga kimanin dala miliyan 500 a shekarar 2023.

  • Mulkin Nijeriya Ya Bambanta Da Mulkin Jiha, Shi Ya Sa Atiku Ya Fi Tinubu Cancanta -Saraki

Mohammed wanda ya sanar da hakan ne ta hanyar babban sakare a ma’aikatar ta aikin noma da raya karkara Ernest Umakhihe ya ci gaba da cewa, noman na kashu, na ci gaba da zama fannin amfanin gona da aka jima ana fitar da shi zuwa ketare, musamman ganin cewa, fanni ne da ke samar da dimbin kudaden shiga ga manoman kasar nan da suka rungumi fannin.

ADVERTISEMENT

Taron na masu ruwa da tsaki wanda ya gudana a babban birnin tarayyar Abuja, ministan ya kara da cewa, an kiyasata fannin ya kai kashi 10 a cikin dari na tattalin arzikin Nijeriya, inda ya ce, wannan afanin ana noma shi a jihohin kasar nan guda 27 ciki har da babban birnin tarayyar Abuja.

A cewar ministan, ganin irin mahimmancin da fannin yake da shi, gwamnatin tarayya ta hanyar ma’aikatar aikin noma da raya karkara, ta ayyana amfanin a matsayin daya daga cikin amfanin da ke da mahimmancin matuka.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Ministan yk kara da cewa, ma’aikatar sa ta shafe shekaru ta na gudanar da ayyuka domin a kara yin noman kashu don samun riba a kasar nan, ciki har da tabar wa da manomansa ingantaccen irin na kashu.

“Ya ci gaba da cewa, kakkafa masana’antun da ake sarrafa kashu zuwa wasu nau’un abin sha a wasu jihohin da ke a kasar nan ya kara taimaka wa matuka wajen kara moman sa a kasar nan.

A cewarsa,an kima baiwa wasu manoman sa kayan fa za su yi aikinsa a honakan su da kuma horas da su akan yadda za su bunkasa sana’ar ta su.

A na sa jawabin a gurin taron, shugaban kungiyar manoman kashu na kasa (NCAN) Ojo Ajanaku ya bayyana cewa, a hankali Nijeriya na ci gaba da zama daya daga cikin kasashen da ke noman sa tare da kuma fitar da shi zuwa kasuwannin duniya.

Ajanaku ya ci gaba da cewa, wannan ya nuna cewa, Nijeriya na da kashun da zai samar wa da kasar kudaden shiga da samar da ayyukan yi ga ‘yan kasar da kuma kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

A cewar Ajanaku, ‘yan Nijeriya fiye da miliyan uku, musamman mata tuni suka rungumi fannin na noman kashu.

Nijeriya
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.