ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 18, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Samun Fiye Da Dala Miliyan 250 Daga Kashun Da Ake Fitarwa Waje -Minista

by Abubakar Abba
3 years ago
Kashu

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, a shekarar 2022, Nijeriya ta samu sama da sama da dala miliyan 250 kudin shiga ta hanyar fitar da kashu zuwa kasar waje.

Ministan aikin noma da raya karkara Mohammed Abubakar ya sanar da hakan a taron masu ruwa da tsaki a fannin na noman kashu , inda ya bayyana cewa, an sa ran fannin zai kuma samar wa da manoman sa da ke aNijeriya kudaden shiga kimanin dala miliyan 500 a shekarar 2023.

  • Mulkin Nijeriya Ya Bambanta Da Mulkin Jiha, Shi Ya Sa Atiku Ya Fi Tinubu Cancanta -Saraki

Mohammed wanda ya sanar da hakan ne ta hanyar babban sakare a ma’aikatar ta aikin noma da raya karkara Ernest Umakhihe ya ci gaba da cewa, noman na kashu, na ci gaba da zama fannin amfanin gona da aka jima ana fitar da shi zuwa ketare, musamman ganin cewa, fanni ne da ke samar da dimbin kudaden shiga ga manoman kasar nan da suka rungumi fannin.

ADVERTISEMENT

Taron na masu ruwa da tsaki wanda ya gudana a babban birnin tarayyar Abuja, ministan ya kara da cewa, an kiyasata fannin ya kai kashi 10 a cikin dari na tattalin arzikin Nijeriya, inda ya ce, wannan afanin ana noma shi a jihohin kasar nan guda 27 ciki har da babban birnin tarayyar Abuja.

A cewar ministan, ganin irin mahimmancin da fannin yake da shi, gwamnatin tarayya ta hanyar ma’aikatar aikin noma da raya karkara, ta ayyana amfanin a matsayin daya daga cikin amfanin da ke da mahimmancin matuka.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

Ministan yk kara da cewa, ma’aikatar sa ta shafe shekaru ta na gudanar da ayyuka domin a kara yin noman kashu don samun riba a kasar nan, ciki har da tabar wa da manomansa ingantaccen irin na kashu.

“Ya ci gaba da cewa, kakkafa masana’antun da ake sarrafa kashu zuwa wasu nau’un abin sha a wasu jihohin da ke a kasar nan ya kara taimaka wa matuka wajen kara moman sa a kasar nan.

A cewarsa,an kima baiwa wasu manoman sa kayan fa za su yi aikinsa a honakan su da kuma horas da su akan yadda za su bunkasa sana’ar ta su.

A na sa jawabin a gurin taron, shugaban kungiyar manoman kashu na kasa (NCAN) Ojo Ajanaku ya bayyana cewa, a hankali Nijeriya na ci gaba da zama daya daga cikin kasashen da ke noman sa tare da kuma fitar da shi zuwa kasuwannin duniya.

Ajanaku ya ci gaba da cewa, wannan ya nuna cewa, Nijeriya na da kashun da zai samar wa da kasar kudaden shiga da samar da ayyukan yi ga ‘yan kasar da kuma kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

A cewar Ajanaku, ‘yan Nijeriya fiye da miliyan uku, musamman mata tuni suka rungumi fannin na noman kashu.

Nijeriya
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

MASU ALAKA

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya
Noma Da Kiwo

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

July 18, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Next Post
An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna

Yadda Gano Ma’adanin ‘Lithium’ Zai Sauya Rayuwar Al’ummar Kudancin Kaduna

July 18, 2026
Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota

July 18, 2026
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa

‘Yansanda Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Damfarar Wayar Salula A Jihar Adamawa

July 18, 2026
Sabon Tsarin Tikitin Abinci Na Nusuk Zai Iya Ƙara Kuɗin Bizar Umrah

Sabon Tsarin Tikitin Abinci Na Nusuk Zai Iya Ƙara Kuɗin Bizar Umrah

July 18, 2026
Tasirin Da VAR Ta Yi A Gasar Kofin Duniya

Tasirin Da VAR Ta Yi A Gasar Kofin Duniya

July 18, 2026
Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

July 18, 2026
Sin Za Ta Inganta Kaddamar Da Aikin Kungiyar Hadin Gwiwar AI Ta Duniya Da Wuri

Sin Za Ta Inganta Kaddamar Da Aikin Kungiyar Hadin Gwiwar AI Ta Duniya Da Wuri

July 17, 2026
Tinubu Da Atiku Da Obi Na Ci Gaba Da Zafafa Neman Kuri’un Arewacin Nijeriya

Tinubu Da Atiku Da Obi Na Ci Gaba Da Zafafa Neman Kuri’un Arewacin Nijeriya

July 17, 2026
Sin Ta Yaba Da Matakin Amurka Na Kin Tsawaita Dokar Ta-Baci Dangane Da HK

Sin Ta Yaba Da Matakin Amurka Na Kin Tsawaita Dokar Ta-Baci Dangane Da HK

July 17, 2026
Zaben 2027:Tikitin Muslim-muslim Na Jam’iyyar APC Ya Sake Tayar Da Kura

Zaben 2027:Tikitin Muslim-muslim Na Jam’iyyar APC Ya Sake Tayar Da Kura

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.