• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Yi Fintikau A Fannin Kiwo -Dakta Mohammad

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Nijeriya Ta Yi Fintikau A Fannin Kiwo -Dakta Mohammad
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Nijeriya ce kan gaba wajen fannin kiwon dabbobi a Afirika ta yamma, musamman ganin cewa, yadda ma fi yawan ‘yan kasar suka fi mayar da hankali a kan kiwo, a yankin Arewacin kasar kuma suna yin noma.

Ministan noma da raya karkara Dakta Mohammad Abubakar ne ya bayyana hakan a wajen taro da aka shiry akan, shirin kawo sauyi kan kiwo na kasa da aka gudanar a babban birnin tarayyar Abuja.

  • Sin Ta Kalubalanci Amurka Da Ta Yi Watsi Da Ra’ayin Yakin Cacar Baka Da Manufar Kama Karya
  • Manufar Sin Ta Fadada Bude Kofa Ga Waje Za Ta Tallafawa Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

Dakta Mohammad ya ce, mata da matasa fiye da kashi 30 cikin dari ne suka rungumi shirin kiwata dabbobi, domin su dogaro da kansu ta hanyar samun kudi da abinci.

A cewar Dakta Mohammad, adadin yawan amfanin da ake samu da kuma yadda ake amfani da shi a Nijeriya ya bambanta sosai ,inda ya yi ninu da cewa, fannin kiwo ya kasance wani muhimmin bangaren tattalin arzikin kasa da kuma kara samar wa manoman kasar nan riba.

Ministan ya ce hakan ya taka rawar gani a fannin tattalin arzikin kasa baki daya, inda ya sanar da cewa, ya kai kusan kasha biyu zuwa biyar na kasa da kasha goma na tattalin arzikin kasar.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

Ya kuma bayyana cewa, kididdigar da aka yi a baya, bayan nan ta nuna cewa, an wadata fannin kiwon dabbobi da shanu kimanin miliyan 264 da awaki miliyan 88 2 da tumaki miliyan 503 da alade miliyan 8 9.

“Kiwo ya kasance wani muhimmin bangaren tattalin arzikin kasa da kuma kara samarwa da manoman kasar riba”.

“Hakan ya taka rawar gani a fannin tattalin arzikin kasa baki daya, inda ya sanar da cewa, ya kai kusan kashi biyu zuwa biyarna kasa da kashi goma na tattalin arzikin kasar.

Dakta Mohammadya ci gaba da cewa, a fannin kiwon kaji ana da miliyan 465, agwagi miliyan 36 4 talo-talo miliyan 38 sai zomaye miliyan 55 sai rakuma 353 173 da jakuna 1 234 284”.

A cewarsa, a bisa kokarin ma’aikatar a shekara ta 2021 ya sa al’ummar ta zama kan gaba wajen noma da kiwo a yammacin Afirika.

Ya ce ma’aikatar tana kara fadada tare da zurfafa hadin gwiwa tare da masu ruwa da tsaki da cibiyoyi da suka dace don magance matsalolin da fannin kiwon kasar nan ke fuskanta.

Ma’aikatarsa da hukumar aikin noma ta kasa ne suka shirya taron a babban birnin tarayyar Abuja, mai taken taron mayar da masana antar kiwon dabbobi ta Nijeriya don a bunkasa tattalin arzikin a karni na 21.

“Ma’aikatar tana kara fadada tare da zurfafa hadin gwiwa da masu ruwa da tsaki da cibiyoyi da suka dace don magance matsalolin da fannin kiwon ke fuskanta”.

A cewar Dakta Mohammad, taron ya zo a kan gaba idan aka dubi yadda Nijeriya takarkatar da hankalinta wajen yunkurin kara habaka tattalin arzikinta ta hanyar noma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AfirkaDabobbiFintikauKiwo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Akwai Kuskure Ga Yekuwar Amurka Na Za A Kawo Hari Abuja, Ƙarya Ne – Dr. Bature Abdul’aziz

Next Post

Tsokaci A Kan Gudunmawar Biki A Tsakanin Mata

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

4 days ago
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

5 days ago
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet
Noma Da Kiwo

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

5 days ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

6 days ago
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

2 weeks ago
Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja
Noma Da Kiwo

Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja

2 weeks ago
Next Post
Tsokaci A Kan Gudunmawar Biki A Tsakanin Mata

Tsokaci A Kan Gudunmawar Biki A Tsakanin Mata

LABARAI MASU NASABA

Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.