ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Yi Fintikau A Fannin Kiwo -Dakta Mohammad

by Abubakar Abba
4 years ago
Kiwo

Nijeriya ce kan gaba wajen fannin kiwon dabbobi a Afirika ta yamma, musamman ganin cewa, yadda ma fi yawan ‘yan kasar suka fi mayar da hankali a kan kiwo, a yankin Arewacin kasar kuma suna yin noma.

Ministan noma da raya karkara Dakta Mohammad Abubakar ne ya bayyana hakan a wajen taro da aka shiry akan, shirin kawo sauyi kan kiwo na kasa da aka gudanar a babban birnin tarayyar Abuja.

  • Sin Ta Kalubalanci Amurka Da Ta Yi Watsi Da Ra’ayin Yakin Cacar Baka Da Manufar Kama Karya
  • Manufar Sin Ta Fadada Bude Kofa Ga Waje Za Ta Tallafawa Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

Dakta Mohammad ya ce, mata da matasa fiye da kashi 30 cikin dari ne suka rungumi shirin kiwata dabbobi, domin su dogaro da kansu ta hanyar samun kudi da abinci.

ADVERTISEMENT

A cewar Dakta Mohammad, adadin yawan amfanin da ake samu da kuma yadda ake amfani da shi a Nijeriya ya bambanta sosai ,inda ya yi ninu da cewa, fannin kiwo ya kasance wani muhimmin bangaren tattalin arzikin kasa da kuma kara samar wa manoman kasar nan riba.

Ministan ya ce hakan ya taka rawar gani a fannin tattalin arzikin kasa baki daya, inda ya sanar da cewa, ya kai kusan kasha biyu zuwa biyar na kasa da kasha goma na tattalin arzikin kasar.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

Ya kuma bayyana cewa, kididdigar da aka yi a baya, bayan nan ta nuna cewa, an wadata fannin kiwon dabbobi da shanu kimanin miliyan 264 da awaki miliyan 88 2 da tumaki miliyan 503 da alade miliyan 8 9.

“Kiwo ya kasance wani muhimmin bangaren tattalin arzikin kasa da kuma kara samarwa da manoman kasar riba”.

“Hakan ya taka rawar gani a fannin tattalin arzikin kasa baki daya, inda ya sanar da cewa, ya kai kusan kashi biyu zuwa biyarna kasa da kashi goma na tattalin arzikin kasar.

Dakta Mohammadya ci gaba da cewa, a fannin kiwon kaji ana da miliyan 465, agwagi miliyan 36 4 talo-talo miliyan 38 sai zomaye miliyan 55 sai rakuma 353 173 da jakuna 1 234 284”.

A cewarsa, a bisa kokarin ma’aikatar a shekara ta 2021 ya sa al’ummar ta zama kan gaba wajen noma da kiwo a yammacin Afirika.

Ya ce ma’aikatar tana kara fadada tare da zurfafa hadin gwiwa tare da masu ruwa da tsaki da cibiyoyi da suka dace don magance matsalolin da fannin kiwon kasar nan ke fuskanta.

Ma’aikatarsa da hukumar aikin noma ta kasa ne suka shirya taron a babban birnin tarayyar Abuja, mai taken taron mayar da masana antar kiwon dabbobi ta Nijeriya don a bunkasa tattalin arzikin a karni na 21.

“Ma’aikatar tana kara fadada tare da zurfafa hadin gwiwa da masu ruwa da tsaki da cibiyoyi da suka dace don magance matsalolin da fannin kiwon ke fuskanta”.

A cewar Dakta Mohammad, taron ya zo a kan gaba idan aka dubi yadda Nijeriya takarkatar da hankalinta wajen yunkurin kara habaka tattalin arzikinta ta hanyar noma.

Kiwo
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
Noma Da Kiwo

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

July 3, 2026
Next Post
Tsokaci A Kan Gudunmawar Biki A Tsakanin Mata

Tsokaci A Kan Gudunmawar Biki A Tsakanin Mata

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 3, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

July 14, 2026
Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

July 14, 2026
“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026
Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.