ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Yi Fintikau A Fannin Kiwo -Dakta Mohammad

by Abubakar Abba
4 years ago
Kiwo

Nijeriya ce kan gaba wajen fannin kiwon dabbobi a Afirika ta yamma, musamman ganin cewa, yadda ma fi yawan ‘yan kasar suka fi mayar da hankali a kan kiwo, a yankin Arewacin kasar kuma suna yin noma.

Ministan noma da raya karkara Dakta Mohammad Abubakar ne ya bayyana hakan a wajen taro da aka shiry akan, shirin kawo sauyi kan kiwo na kasa da aka gudanar a babban birnin tarayyar Abuja.

  • Sin Ta Kalubalanci Amurka Da Ta Yi Watsi Da Ra’ayin Yakin Cacar Baka Da Manufar Kama Karya
  • Manufar Sin Ta Fadada Bude Kofa Ga Waje Za Ta Tallafawa Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

Dakta Mohammad ya ce, mata da matasa fiye da kashi 30 cikin dari ne suka rungumi shirin kiwata dabbobi, domin su dogaro da kansu ta hanyar samun kudi da abinci.

ADVERTISEMENT

A cewar Dakta Mohammad, adadin yawan amfanin da ake samu da kuma yadda ake amfani da shi a Nijeriya ya bambanta sosai ,inda ya yi ninu da cewa, fannin kiwo ya kasance wani muhimmin bangaren tattalin arzikin kasa da kuma kara samar wa manoman kasar nan riba.

Ministan ya ce hakan ya taka rawar gani a fannin tattalin arzikin kasa baki daya, inda ya sanar da cewa, ya kai kusan kasha biyu zuwa biyar na kasa da kasha goma na tattalin arzikin kasar.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Ya kuma bayyana cewa, kididdigar da aka yi a baya, bayan nan ta nuna cewa, an wadata fannin kiwon dabbobi da shanu kimanin miliyan 264 da awaki miliyan 88 2 da tumaki miliyan 503 da alade miliyan 8 9.

“Kiwo ya kasance wani muhimmin bangaren tattalin arzikin kasa da kuma kara samarwa da manoman kasar riba”.

“Hakan ya taka rawar gani a fannin tattalin arzikin kasa baki daya, inda ya sanar da cewa, ya kai kusan kashi biyu zuwa biyarna kasa da kashi goma na tattalin arzikin kasar.

Dakta Mohammadya ci gaba da cewa, a fannin kiwon kaji ana da miliyan 465, agwagi miliyan 36 4 talo-talo miliyan 38 sai zomaye miliyan 55 sai rakuma 353 173 da jakuna 1 234 284”.

A cewarsa, a bisa kokarin ma’aikatar a shekara ta 2021 ya sa al’ummar ta zama kan gaba wajen noma da kiwo a yammacin Afirika.

Ya ce ma’aikatar tana kara fadada tare da zurfafa hadin gwiwa tare da masu ruwa da tsaki da cibiyoyi da suka dace don magance matsalolin da fannin kiwon kasar nan ke fuskanta.

Ma’aikatarsa da hukumar aikin noma ta kasa ne suka shirya taron a babban birnin tarayyar Abuja, mai taken taron mayar da masana antar kiwon dabbobi ta Nijeriya don a bunkasa tattalin arzikin a karni na 21.

“Ma’aikatar tana kara fadada tare da zurfafa hadin gwiwa da masu ruwa da tsaki da cibiyoyi da suka dace don magance matsalolin da fannin kiwon ke fuskanta”.

A cewar Dakta Mohammad, taron ya zo a kan gaba idan aka dubi yadda Nijeriya takarkatar da hankalinta wajen yunkurin kara habaka tattalin arzikinta ta hanyar noma.

Kiwo
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Tsokaci A Kan Gudunmawar Biki A Tsakanin Mata

Tsokaci A Kan Gudunmawar Biki A Tsakanin Mata

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.