• English
  • Business News
Thursday, July 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Yi Fintikau A Fannin Kiwo -Dakta Mohammad

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Nijeriya Ta Yi Fintikau A Fannin Kiwo -Dakta Mohammad
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Nijeriya ce kan gaba wajen fannin kiwon dabbobi a Afirika ta yamma, musamman ganin cewa, yadda ma fi yawan ‘yan kasar suka fi mayar da hankali a kan kiwo, a yankin Arewacin kasar kuma suna yin noma.

Ministan noma da raya karkara Dakta Mohammad Abubakar ne ya bayyana hakan a wajen taro da aka shiry akan, shirin kawo sauyi kan kiwo na kasa da aka gudanar a babban birnin tarayyar Abuja.

  • Sin Ta Kalubalanci Amurka Da Ta Yi Watsi Da Ra’ayin Yakin Cacar Baka Da Manufar Kama Karya
  • Manufar Sin Ta Fadada Bude Kofa Ga Waje Za Ta Tallafawa Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

Dakta Mohammad ya ce, mata da matasa fiye da kashi 30 cikin dari ne suka rungumi shirin kiwata dabbobi, domin su dogaro da kansu ta hanyar samun kudi da abinci.

A cewar Dakta Mohammad, adadin yawan amfanin da ake samu da kuma yadda ake amfani da shi a Nijeriya ya bambanta sosai ,inda ya yi ninu da cewa, fannin kiwo ya kasance wani muhimmin bangaren tattalin arzikin kasa da kuma kara samar wa manoman kasar nan riba.

Ministan ya ce hakan ya taka rawar gani a fannin tattalin arzikin kasa baki daya, inda ya sanar da cewa, ya kai kusan kasha biyu zuwa biyar na kasa da kasha goma na tattalin arzikin kasar.

Labarai Masu Nasaba

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

Ya kuma bayyana cewa, kididdigar da aka yi a baya, bayan nan ta nuna cewa, an wadata fannin kiwon dabbobi da shanu kimanin miliyan 264 da awaki miliyan 88 2 da tumaki miliyan 503 da alade miliyan 8 9.

“Kiwo ya kasance wani muhimmin bangaren tattalin arzikin kasa da kuma kara samarwa da manoman kasar riba”.

“Hakan ya taka rawar gani a fannin tattalin arzikin kasa baki daya, inda ya sanar da cewa, ya kai kusan kashi biyu zuwa biyarna kasa da kashi goma na tattalin arzikin kasar.

Dakta Mohammadya ci gaba da cewa, a fannin kiwon kaji ana da miliyan 465, agwagi miliyan 36 4 talo-talo miliyan 38 sai zomaye miliyan 55 sai rakuma 353 173 da jakuna 1 234 284”.

A cewarsa, a bisa kokarin ma’aikatar a shekara ta 2021 ya sa al’ummar ta zama kan gaba wajen noma da kiwo a yammacin Afirika.

Ya ce ma’aikatar tana kara fadada tare da zurfafa hadin gwiwa tare da masu ruwa da tsaki da cibiyoyi da suka dace don magance matsalolin da fannin kiwon kasar nan ke fuskanta.

Ma’aikatarsa da hukumar aikin noma ta kasa ne suka shirya taron a babban birnin tarayyar Abuja, mai taken taron mayar da masana antar kiwon dabbobi ta Nijeriya don a bunkasa tattalin arzikin a karni na 21.

“Ma’aikatar tana kara fadada tare da zurfafa hadin gwiwa da masu ruwa da tsaki da cibiyoyi da suka dace don magance matsalolin da fannin kiwon ke fuskanta”.

A cewar Dakta Mohammad, taron ya zo a kan gaba idan aka dubi yadda Nijeriya takarkatar da hankalinta wajen yunkurin kara habaka tattalin arzikinta ta hanyar noma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AfirkaDabobbiFintikauKiwo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Akwai Kuskure Ga Yekuwar Amurka Na Za A Kawo Hari Abuja, Ƙarya Ne – Dr. Bature Abdul’aziz

Next Post

Tsokaci A Kan Gudunmawar Biki A Tsakanin Mata

Related

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

6 days ago
Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

6 days ago
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar
Noma Da Kiwo

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

3 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

3 weeks ago
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
Noma Da Kiwo

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

3 weeks ago
Next Post
Tsokaci A Kan Gudunmawar Biki A Tsakanin Mata

Tsokaci A Kan Gudunmawar Biki A Tsakanin Mata

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

July 10, 2025
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.