Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

NIS Ta Bayyana Tsarin Jami’anta Masu Kula Da Yanayin Zabe

by
3 years ago
in RAHOTANNI
1 min read
NIS Ta Bayyana Tsarin Jami’anta Masu Kula Da Yanayin Zabe
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

Fashewar Gas A Kano: Ministar Jinkai Ta Nemi A Dauki Matakan Riga-kafi

Babban Kwanturola na hukumar shigi da fici ta kasa (CGI), Muhammad Babandede (MFR), ya bayyana tsarin da hukumar na shi ta yi na yanda za ta yi aikin sa ido da kuma [akinta da ta tanadar na musamman domin lura da sha’anin tsaro a kan yanda zabe ke gudana, a shalkwatar hukumar da ke Abuja, a matsayin wani sashe na irin gudummawar da hukumar za ta bayar na ganin an gudanar da babban zabe na 2019 lami lafiya da kuma kara karfafa tsarin Dimokuradiyya na kasar nan.
Da yake magana a wajen bikin kaddamarwan, babban Kwanturolan ya yi nuni da cewa, shi wannan dakin na kula da yanayin da zaben ke tafiya, zai yi aiki ne a duk tsawon yini da dare ba hutu, a kwanakin zaben, zai kasance a bude ne domin karban rahotanni da koke-koke a kan komai da ya shafi zaben, a duk sassan kasar nan.
Babban Kwanturolan Babandede, ya nanata shawarar da ya baiwa wadanda ba ‘yan kasan nan ba na kar su kuskura su tsalma bakin su a kan yanda zaben ke gudana.
ASanarwar da jamiín yada labaran hukumar, DCI Sunday James ya rattaba wa hannu, ta ce shugaban hukumar ya kuma bukaci al’umman kasar nan da suke da duk wani labari mai ma’ana na wasu da ba mutanan kasar nan ba da suke sa hannu a kan sha’anin zaben, ko kuma suke da wani koke da ya shafi hukumar ta shigi da fici a kan yanda zaben ke gudana, da su hanzarta tuntuban sashen sa ido a kan yanda zaben ke gudana, ko kuma su kira dakin da aka bude na musamman domin kula da yanda zaben ke gudana kai tsaye, ko su hanzarta kiran kowace daya daga cikin wadannan lambobin wayan.
Lambobin sun hada da: 08053789496, 08093363797, 08067989523 and 09028007451

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Daukan Matakan Da Suka Dace Zai Magance Rikicin Zamfara – Mai Yadi

Next Post

Zaben Gobe Zabi Ne Tsakanin Ci Gaba Da Koma-baya – Shugaba Buhari

Labarai Masu Nasaba

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

Hukumar Alhazan Kogi Ta Fara Shirin Bita Ga Maniyyata

by Ahmed Muhammad Dan'asabe
3 days ago
0

...

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

Fashewar Gas A Kano: Ministar Jinkai Ta Nemi A Dauki Matakan Riga-kafi

by
3 days ago
0

...

Baki Biyu Bai Dace Da Matsayin Amurka Ba

Baki Biyu Bai Dace Da Matsayin Amurka Ba

by CMG Hausa
3 days ago
0

...

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

Fashewar Gas: An Zakulo Gawarwaki 9 A Ginin Da Ya Rushe A Kano

by
5 days ago
0

...

Next Post
Wani Matashi Ya Yi Alkawarin Kashe Kansa Idan Buhari Ya Fadi Zabe

Zaben Gobe Zabi Ne Tsakanin Ci Gaba Da Koma-baya – Shugaba Buhari

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: