• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Noman auduga a kasar nan, musamman a Arewacin Nijeriya na da cikakken tarihi, a yankin idan yik la’akari da irin gudunmawar da fannin ya samar wajen bunkasa tattalin arzikin a yankin tun kafin Nijeriya ta samu ‘yancin kanta daga gun turawan mulkin mallaka. 

Har ila yau, tarihi ya nuna cewa, noman na Audugar a kasar nan, bayan samun ‘yancin kan Na kasar, fannin ya taimaka matuka wajen habaka tattalin arzikin kasar baki daya. 

  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu
  • Da Dumi-dumi: Shugaban Kwamitin Amintattu Na PDP Yayi Murabus

Sai dai, wani abin takaici shine, wasu masana a noman na Audugar a kasar nan, sun daidaitu a kan cewa, har yanzu da akwai alamun da ke nuna cewa, fannin na noman audugar a kasar nan, na fuskantar wasu manyan kalubalen da ke ci gaba da janyo wa fannin koma baya. 

A bisa hasashen da masanan suka yi, har yanzu ba a samu canjin da zai sa kasar nan ta shiga cikin sahun kasashen duniya da suka yi fice a harkar noman Auduga ba, musamman idan aka yi dubi da yadda samar da ingantaccen Irin noman Audugar a kasar ya janyo fannin a ‘yan shekarun baya, ke fuskantar barazana. 

A cewar masanan, wannan halin ya sa ana barin Audugar da aka noma a kasar aka kuma kai ketare don sayar wa, ba ta cika samun karbuwar da ake bukata ba a kasuwar ta duniya. 

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

Sai dai, idan aka yi la’akari da yadda wasu cibiyiyin da ke gudanar da bincike a bangaren samar da ingantaccen irin noman na Audugar a kasar nan suka yunkuro, za a iya cewa, a yanzu Nijeriya ta dora dambar bunkasa nomanta, musamman domin ta samu karbuwa a kasuwar ta duniya. 

Masanan sun sanar da cewa, a shekarun baya ana tantance ingantacciyar audugar wanda hakan ya taimaka wa, fannin Da kima manoman na audugar a kasar nan, musamman domin ta yi Daraja a kasuwar duniya Sai dai, masanan sun bayyana cewa, a bisa yunkurin da cibiyoyin gudanar da da bincike suka yi don tantance ingantaccen Irin na Audugar a kasar nan, zai taimaka wajen kara farfado da nomanta a kasar, inda hakan zai taimaka don Audugar da ake noma wa a kara ta yi Kunnen Doki da sauran wacce sauran kasashen duniya ke kai wa kasuwar ta duniya domin sayarwa. 

A cewar su, akwai kuma bukatar gwamnatin tarayya ta zuba kudade masu yawa domin cibiyoyin su kara zage wajen gudanar da bincike don a samar da ingantaccen Irin na Audugar a kasar nan. 

Misali, don a tabbatar da an samar da ingantaccen irin na audugar, a kwanan baya ne Cibiyar Binciken Aikin Gona ta Jami’ar Ahmadu Bello, ta kuduri aniyar samar da ingantaccen Irin na Audugar wanda kuma cibiyar ta ce, hakan zai taimaka matuka wajen kara farfado da nomanta a kasar nan. 

Cibiyar za ta yi nazarin ingancin irin da noman da kasuwancinta da matsaloli da Masanan sun yi nuni da cewa, rashin samar da ingantaccen tsari a fannin na noman audugar a kasar nan, na daya daga cikin matsalolin da fannin a kasar nan ke fuskanta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AudugaKiwoMasanaNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Abin Da Ya Sa Noman Alkama Ya Ragu A Kasar Nan –Bincike

Next Post

Ko Talakawa Na Amfana Da Yawaitar Sauya Shekar ’Yan Siyasa?

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

4 days ago
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

5 days ago
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet
Noma Da Kiwo

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

5 days ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

6 days ago
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

2 weeks ago
Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja
Noma Da Kiwo

Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja

2 weeks ago
Next Post
Ko Talakawa Na Amfana Da Yawaitar Sauya Shekar ’Yan Siyasa?

Ko Talakawa Na Amfana Da Yawaitar Sauya Shekar ’Yan Siyasa?

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.