• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Noman Auduga Na Ci Gaba Da Fuskantar Matsaloli – Cewar Masana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Noman auduga a kasar nan, musamman a Arewacin Nijeriya na da cikakken tarihi, a yankin idan yik la’akari da irin gudunmawar da fannin ya samar wajen bunkasa tattalin arzikin a yankin tun kafin Nijeriya ta samu ‘yancin kanta daga gun turawan mulkin mallaka. 

Har ila yau, tarihi ya nuna cewa, noman na Audugar a kasar nan, bayan samun ‘yancin kan Na kasar, fannin ya taimaka matuka wajen habaka tattalin arzikin kasar baki daya. 

  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu
  • Da Dumi-dumi: Shugaban Kwamitin Amintattu Na PDP Yayi Murabus

Sai dai, wani abin takaici shine, wasu masana a noman na Audugar a kasar nan, sun daidaitu a kan cewa, har yanzu da akwai alamun da ke nuna cewa, fannin na noman audugar a kasar nan, na fuskantar wasu manyan kalubalen da ke ci gaba da janyo wa fannin koma baya. 

A bisa hasashen da masanan suka yi, har yanzu ba a samu canjin da zai sa kasar nan ta shiga cikin sahun kasashen duniya da suka yi fice a harkar noman Auduga ba, musamman idan aka yi dubi da yadda samar da ingantaccen Irin noman Audugar a kasar ya janyo fannin a ‘yan shekarun baya, ke fuskantar barazana. 

A cewar masanan, wannan halin ya sa ana barin Audugar da aka noma a kasar aka kuma kai ketare don sayar wa, ba ta cika samun karbuwar da ake bukata ba a kasuwar ta duniya. 

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

Sai dai, idan aka yi la’akari da yadda wasu cibiyiyin da ke gudanar da bincike a bangaren samar da ingantaccen irin noman na Audugar a kasar nan suka yunkuro, za a iya cewa, a yanzu Nijeriya ta dora dambar bunkasa nomanta, musamman domin ta samu karbuwa a kasuwar ta duniya. 

Masanan sun sanar da cewa, a shekarun baya ana tantance ingantacciyar audugar wanda hakan ya taimaka wa, fannin Da kima manoman na audugar a kasar nan, musamman domin ta yi Daraja a kasuwar duniya Sai dai, masanan sun bayyana cewa, a bisa yunkurin da cibiyoyin gudanar da da bincike suka yi don tantance ingantaccen Irin na Audugar a kasar nan, zai taimaka wajen kara farfado da nomanta a kasar, inda hakan zai taimaka don Audugar da ake noma wa a kara ta yi Kunnen Doki da sauran wacce sauran kasashen duniya ke kai wa kasuwar ta duniya domin sayarwa. 

A cewar su, akwai kuma bukatar gwamnatin tarayya ta zuba kudade masu yawa domin cibiyoyin su kara zage wajen gudanar da bincike don a samar da ingantaccen Irin na Audugar a kasar nan. 

Misali, don a tabbatar da an samar da ingantaccen irin na audugar, a kwanan baya ne Cibiyar Binciken Aikin Gona ta Jami’ar Ahmadu Bello, ta kuduri aniyar samar da ingantaccen Irin na Audugar wanda kuma cibiyar ta ce, hakan zai taimaka matuka wajen kara farfado da nomanta a kasar nan. 

Cibiyar za ta yi nazarin ingancin irin da noman da kasuwancinta da matsaloli da Masanan sun yi nuni da cewa, rashin samar da ingantaccen tsari a fannin na noman audugar a kasar nan, na daya daga cikin matsalolin da fannin a kasar nan ke fuskanta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AudugaKiwoMasanaNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Abin Da Ya Sa Noman Alkama Ya Ragu A Kasar Nan –Bincike

Next Post

Ko Talakawa Na Amfana Da Yawaitar Sauya Shekar ’Yan Siyasa?

Related

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

7 days ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

7 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

2 weeks ago
Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

3 weeks ago
Next Post
Ko Talakawa Na Amfana Da Yawaitar Sauya Shekar ’Yan Siyasa?

Ko Talakawa Na Amfana Da Yawaitar Sauya Shekar ’Yan Siyasa?

LABARAI MASU NASABA

Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.