• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

RA’AYI: Sauye-sauyen Sheka Ba Zai Sa Ka Ci Zabe Ba A Nijeriya

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
RA’AYI: Sauye-sauyen Sheka Ba Zai Sa Ka Ci Zabe Ba A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Idan kana matukar son cin zabe a Nijeriya ba sai ka rika sauya sheka daga wannan jam’iyyar zuwa wancen. Babu wanda ya taba yin haka kuma ya cin zabe a Nijeriya tun lokacin da Turawan mulkin mallaka suka hada yankunan kasar nan a 1914.

Za a iya yin haka a matakin yanki da jiha, musamman a yankin da ke da dimbin kabilu. Amma a tarayya, mutum zai iya shan kasa idan ya yi hakan.

  • Bayan Cinnawa Masallaci Wuta, Mutane 11 Sun Rasu A Kano
  • Zanga-zangar Karin Kudin Wuta: Gwamnati Ta Shelanta Matakin Da Za Ta Dauka

Wadanda suke biyayya ga jam’iyyunsu ne kadai suka iya lashe zaben shugaban kasa ko na Firiminista a Nijeriya. Jam’iyyunku na iya shiga yin kwance ta hadewa da wata jam’iyya, ko ta sauya sunanta kuma mutum ya ci gaba da zama a cikinta. Amma a lokacin da ka bar jam’iyyaka ka kuma wata, mutane su ma za su bar ka.

Ko mai zai faru a cikin jam’iyyarka, ka zauna domin a warware lamarin. Ka tabbatar da kanka a can. Ka kasance mai gwagwarmaya wajen daga darajar jam’iyyarka. Idan har ba z aka iya jagorantar jam’iyyarka wajen warware matsaloli ba, to ba za ka iya shawo kan ra’ayin masu jefa kuri’a ba kan kabilanci na tunanin za ka iya fitar da kasa daga matsaloli.

Tafawa Balewa ya kasance dan jam’iyyar mutanen arewa. Bai taba sauya jam’iyya ba. Shagari dan jam’iyyar National Party of Nigeria, wanda ta koma jam’iyyar mutanen arewa. Bai taba sauya jam’iyya ba.

Labarai Masu Nasaba

An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

Muhimman Batutuwan Da Za Mu Yi La’akari Da Su Kafin Amincewa Da Bukatun Kirkirar Sabbin Jihohi — Majalisar Dattawa

Obasanjo da Yar’adua da Jonathan dukkaninsu sun kasance ‘ya’yan jam’iyyar PDP. Ba su taba canza jam’iyya ba.

Buhari ya kasance dan jam’iyyar APP, wacce daga baya aka sauya mata suna zuwa ANPP. Daga karshe jam’iyyar ta rarrabu, kuma Buhari ya kasance a jam’iyyar CPC, a 2013, jam’iyyar ta hade da sauran jam’iyyu wanda aka samu jam’iyyar APC.

Tinubu ya kasance dan jam’iyyar SDP, wanda Abacha ya rushe a 1993. Bayan haka, ya taimaka wajen kafa jam’iyyar AD, wanda ta hade da sauran jam’iyyu aka samu ACN a 2006. ACN ta hade da sauran jam’iyyu aka samu jam’iyyar APC a 2013.

Ya kamata ‘yan siyasan Nijeriya su dauki darashi da abun da ya faru a baya. Mafi kyan hasashe a yi da abin da ya gabata. Daga yanzu zuwa 2027, duk dan siyasan da ya bar jam’iyyarsa zuwa wata jam’iyya ba tare da an yi hadaka ba, to yana taba wa kansa lokaci da kudinsa ne idan har ya tsaya takarar shugaban kasa.

Duk kasar da ke kokarin samun daidaiton siyasa ba za ta iya samun shugaba da yake faman samun hankalinsa da na daidaituwar siyasa ba.

Kasar da ke mafa da gwagwarmayar siyasa ba za ta iya da shugaban da shi ma yana fama da lafiyar kwakwalwarsa da kuma daidaiton siyasarsa.

Abun takaici a Nijeriya shi ne, ka bar jam’iyyarka a gwagwarmayar neman shugaban kasa, sannan ka zama dan takara na wata jam’iyya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Sauya ShekaSiyasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wutar Lantarki Ta Yi Ajalin Wani Mutum A Bayelsa

Next Post

Zaben Ondo: 20 Ga Mayu Ita Ce Ranar Mika Sunayen ‘Yan Takara Ta Karshe – INEC

Related

An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark
Tambarin Dimokuradiyya

An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

1 week ago
Muhimman Batutuwan Da Za Mu Yi La’akari Da Su Kafin Amincewa Da Bukatun Kirkirar Sabbin Jihohi — Majalisar Dattawa
Tambarin Dimokuradiyya

Muhimman Batutuwan Da Za Mu Yi La’akari Da Su Kafin Amincewa Da Bukatun Kirkirar Sabbin Jihohi — Majalisar Dattawa

1 week ago
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC
Tambarin Dimokuradiyya

ADC Ga Tinubu: Ina Wutar Lantarki Ta Awa 24 Da Ka Yi Wa ‘Yan Nijeriya Alkawari?

4 weeks ago
Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 
Tambarin Dimokuradiyya

Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

4 weeks ago
Jam’iyyar PDP Ta Janye Daga Shiga Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kebbi
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Masu Neman Takarar Shugaban Kasa A PDP Sun Kara Matsa Kaimi Bayan Ficewar Atiku

4 weeks ago
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

1 month ago
Next Post
Zaben Ondo: 20 Ga Mayu Ita Ce Ranar Mika Sunayen ‘Yan Takara Ta Karshe – INEC

Zaben Ondo: 20 Ga Mayu Ita Ce Ranar Mika Sunayen ‘Yan Takara Ta Karshe – INEC

LABARAI MASU NASABA

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

August 22, 2025
UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

August 22, 2025
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

August 22, 2025
Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

August 22, 2025
JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

August 22, 2025
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

August 22, 2025
Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

August 22, 2025
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

August 22, 2025
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

August 22, 2025
Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.