• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

RA’AYI: Sauye-sauyen Sheka Ba Zai Sa Ka Ci Zabe Ba A Nijeriya

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
RA’AYI: Sauye-sauyen Sheka Ba Zai Sa Ka Ci Zabe Ba A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Idan kana matukar son cin zabe a Nijeriya ba sai ka rika sauya sheka daga wannan jam’iyyar zuwa wancen. Babu wanda ya taba yin haka kuma ya cin zabe a Nijeriya tun lokacin da Turawan mulkin mallaka suka hada yankunan kasar nan a 1914.

Za a iya yin haka a matakin yanki da jiha, musamman a yankin da ke da dimbin kabilu. Amma a tarayya, mutum zai iya shan kasa idan ya yi hakan.

  • Bayan Cinnawa Masallaci Wuta, Mutane 11 Sun Rasu A Kano
  • Zanga-zangar Karin Kudin Wuta: Gwamnati Ta Shelanta Matakin Da Za Ta Dauka

Wadanda suke biyayya ga jam’iyyunsu ne kadai suka iya lashe zaben shugaban kasa ko na Firiminista a Nijeriya. Jam’iyyunku na iya shiga yin kwance ta hadewa da wata jam’iyya, ko ta sauya sunanta kuma mutum ya ci gaba da zama a cikinta. Amma a lokacin da ka bar jam’iyyaka ka kuma wata, mutane su ma za su bar ka.

Ko mai zai faru a cikin jam’iyyarka, ka zauna domin a warware lamarin. Ka tabbatar da kanka a can. Ka kasance mai gwagwarmaya wajen daga darajar jam’iyyarka. Idan har ba z aka iya jagorantar jam’iyyarka wajen warware matsaloli ba, to ba za ka iya shawo kan ra’ayin masu jefa kuri’a ba kan kabilanci na tunanin za ka iya fitar da kasa daga matsaloli.

Tafawa Balewa ya kasance dan jam’iyyar mutanen arewa. Bai taba sauya jam’iyya ba. Shagari dan jam’iyyar National Party of Nigeria, wanda ta koma jam’iyyar mutanen arewa. Bai taba sauya jam’iyya ba.

Labarai Masu Nasaba

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

Obasanjo da Yar’adua da Jonathan dukkaninsu sun kasance ‘ya’yan jam’iyyar PDP. Ba su taba canza jam’iyya ba.

Buhari ya kasance dan jam’iyyar APP, wacce daga baya aka sauya mata suna zuwa ANPP. Daga karshe jam’iyyar ta rarrabu, kuma Buhari ya kasance a jam’iyyar CPC, a 2013, jam’iyyar ta hade da sauran jam’iyyu wanda aka samu jam’iyyar APC.

Tinubu ya kasance dan jam’iyyar SDP, wanda Abacha ya rushe a 1993. Bayan haka, ya taimaka wajen kafa jam’iyyar AD, wanda ta hade da sauran jam’iyyu aka samu ACN a 2006. ACN ta hade da sauran jam’iyyu aka samu jam’iyyar APC a 2013.

Ya kamata ‘yan siyasan Nijeriya su dauki darashi da abun da ya faru a baya. Mafi kyan hasashe a yi da abin da ya gabata. Daga yanzu zuwa 2027, duk dan siyasan da ya bar jam’iyyarsa zuwa wata jam’iyya ba tare da an yi hadaka ba, to yana taba wa kansa lokaci da kudinsa ne idan har ya tsaya takarar shugaban kasa.

Duk kasar da ke kokarin samun daidaiton siyasa ba za ta iya samun shugaba da yake faman samun hankalinsa da na daidaituwar siyasa ba.

Kasar da ke mafa da gwagwarmayar siyasa ba za ta iya da shugaban da shi ma yana fama da lafiyar kwakwalwarsa da kuma daidaiton siyasarsa.

Abun takaici a Nijeriya shi ne, ka bar jam’iyyarka a gwagwarmayar neman shugaban kasa, sannan ka zama dan takara na wata jam’iyya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Sauya ShekaSiyasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wutar Lantarki Ta Yi Ajalin Wani Mutum A Bayelsa

Next Post

Zaben Ondo: 20 Ga Mayu Ita Ce Ranar Mika Sunayen ‘Yan Takara Ta Karshe – INEC

Related

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

8 hours ago
majalisar kasa
Tambarin Dimokuradiyya

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

9 hours ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

5 days ago
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa
Tambarin Dimokuradiyya

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

7 days ago
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya
Tambarin Dimokuradiyya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

1 week ago
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

1 week ago
Next Post
Zaben Ondo: 20 Ga Mayu Ita Ce Ranar Mika Sunayen ‘Yan Takara Ta Karshe – INEC

Zaben Ondo: 20 Ga Mayu Ita Ce Ranar Mika Sunayen ‘Yan Takara Ta Karshe – INEC

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.