• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Dambarwar Siyasar Jihar Adamawa

by Aisha Seyoji
2 years ago
in Ra'ayoyi
0
Ra’ayoyinku A Kan Dambarwar Siyasar Jihar Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wannan makon mun ji ra’ayoyinku ne a kan dambarwar siyasar data turnuke a Jihar Adamawa. Inda ta kai ga an dakatar da kidayar kuri’u aka kuma dakatar da Shugaban Hukumar Zabe na Jihar sakamakon sanar da cewa Aisha Binani ce ta lashe zaben gwamna na Jihar tun kafin a kammala tattara alkalumman zaben. Ga dai ra’ayoyin maku.

Muhammad Dahuru Tanko

Ai rabon kwado baya hawa sama

Engr Abdullahi Musbahu Dambatta

Allah dai ya kyauta

Labarai Masu Nasaba

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

Ali Abdu

Hahaha 2b ba wasa ba

Ni dai ra’ayina shi ne yakamata hukumar zabe ta kasa ta yi adalci mu kuma talakawa mu kwantar da hankalimu saboda tayar da hankali ba shi ne zai sa abawa wanda mu ke so ba yakamata mu kaucewa duk wani abinda zai tayar da hankalin al’umma mu ci gaba da addu’ar Allah ya zaba mana mafi alkairi su kuma wanda suka bayyana wanna zabe yakamata a dau tsatsauran mataki a kansu saboda na gaba.

Mahdee Bashir

Gaskiya Ina tunanin ‘tension’ ne ya yi masa yawa, kuma dai an jero sau biyu macen ce a gaba, amma sarakuna da masu fada aji ba sa son ayi hakan duk da musulunci ma ya kalubalanci shugabancin Mata amma fa Nijeriya ba musuluncin ake yi ba

Sameenu Dahiru Abdullahee Dambatta

Ya dai kamata a yi adalci, a bawa mai gaskiya nasarar sa kada a nuna masa Nijeriya

Hadiza Bello

Yakamata a tabbatar da hukunta duk wanda ke da hannu a sanar da sakamakon zaben da bai inganta ba, ta haka zai zama darasi da ‘yan baya, na gode kwarai da gaske, Allah ya zaunar da kasar mu lafiya.

Ahmad Dan Maryam

Ra’ayina shi ne a ba duk wanda aka tabbatar da ya yi nasara, nasararsa, bai kamata a danne wa wani hakkinsa ba.

Barista Adam

Irin wannan dambarwar ke kawo wat sarin dimokradiyya cikas, ya kamata al’umma su farka

Ra’ayin Sheriff Almuhajir A Kan Bukatar Samar Da Dokar Wa’azi

Rashin dokar wa’azi da fadakarwa a kasar nan shi ya jawo mana musibar Boko Haram, har aka samu wasu mutane suke amfani da sunan addini, su karanta Kurani da hadisai kuma su kafa hujja da su sannan su afkawa mutane su kashe.

Daga farko sun fara da kashe jamian tsaro, suka koma kashe wadanda ba Musulmi ba, suka koma kashe Mallaman tsangaya da sunan bokaye, har suka koma kashe na su Malaman. Daga baya suka afka gari suna kashe mai uwa da wabi. Kai daga karshe suka koma suna kashe kan su da kan su, har suka koma dasa bomb a jikin su suna mutuwa.

Wannan abu ya fara ne tun 2009, amma abun mamaki yanzu muna 2023 shekaru goma sha hudu, amma har yanzu shugannin kasar nan ba su ga ya dace su kwaikwayi kasashe irin Saudiyya, Egypt, Morocco da sauran kasahen duniya da su ke da dokar wa’azi ba.

Anya hakan ya dace kenan?


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaBinaniFintirira'ayoyiRudaniZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ta Sayar Da Jariririyarta Domin Ta Biya Bashin Banki

Next Post

Masu Jiran A Zartar Musu Da Hukuncin Kisa Na Karuwa A Nijeriya

Related

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

3 months ago
Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri
Ra'ayoyi

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

7 months ago
Nijeriya
Ra'ayoyi

Ra’ayoyin ‘Yan Nijeriya A Kan Zagayowar Ranar Samun ‘Yancin Kai

8 months ago
Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya
Ra'ayoyi

Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya

8 months ago
Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano
Ra'ayoyi

Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano

8 months ago
Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai
Ra'ayoyi

Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai

9 months ago
Next Post
Masu Jiran A Zartar Musu Da Hukuncin Kisa Na Karuwa A Nijeriya

Masu Jiran A Zartar Musu Da Hukuncin Kisa Na Karuwa A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
Adamawa

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.