• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Dambarwar Siyasar Jihar Adamawa

by Aisha Seyoji
3 years ago
Adamawa

A wannan makon mun ji ra’ayoyinku ne a kan dambarwar siyasar data turnuke a Jihar Adamawa. Inda ta kai ga an dakatar da kidayar kuri’u aka kuma dakatar da Shugaban Hukumar Zabe na Jihar sakamakon sanar da cewa Aisha Binani ce ta lashe zaben gwamna na Jihar tun kafin a kammala tattara alkalumman zaben. Ga dai ra’ayoyin maku.

Muhammad Dahuru Tanko

Ai rabon kwado baya hawa sama

Engr Abdullahi Musbahu Dambatta

Allah dai ya kyauta

LABARAI MASU NASABA

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

Ali Abdu

Hahaha 2b ba wasa ba

Ni dai ra’ayina shi ne yakamata hukumar zabe ta kasa ta yi adalci mu kuma talakawa mu kwantar da hankalimu saboda tayar da hankali ba shi ne zai sa abawa wanda mu ke so ba yakamata mu kaucewa duk wani abinda zai tayar da hankalin al’umma mu ci gaba da addu’ar Allah ya zaba mana mafi alkairi su kuma wanda suka bayyana wanna zabe yakamata a dau tsatsauran mataki a kansu saboda na gaba.

Mahdee Bashir

Gaskiya Ina tunanin ‘tension’ ne ya yi masa yawa, kuma dai an jero sau biyu macen ce a gaba, amma sarakuna da masu fada aji ba sa son ayi hakan duk da musulunci ma ya kalubalanci shugabancin Mata amma fa Nijeriya ba musuluncin ake yi ba

Sameenu Dahiru Abdullahee Dambatta

Ya dai kamata a yi adalci, a bawa mai gaskiya nasarar sa kada a nuna masa Nijeriya

Hadiza Bello

Yakamata a tabbatar da hukunta duk wanda ke da hannu a sanar da sakamakon zaben da bai inganta ba, ta haka zai zama darasi da ‘yan baya, na gode kwarai da gaske, Allah ya zaunar da kasar mu lafiya.

Ahmad Dan Maryam

Ra’ayina shi ne a ba duk wanda aka tabbatar da ya yi nasara, nasararsa, bai kamata a danne wa wani hakkinsa ba.

Barista Adam

Irin wannan dambarwar ke kawo wat sarin dimokradiyya cikas, ya kamata al’umma su farka

Ra’ayin Sheriff Almuhajir A Kan Bukatar Samar Da Dokar Wa’azi

Rashin dokar wa’azi da fadakarwa a kasar nan shi ya jawo mana musibar Boko Haram, har aka samu wasu mutane suke amfani da sunan addini, su karanta Kurani da hadisai kuma su kafa hujja da su sannan su afkawa mutane su kashe.

Daga farko sun fara da kashe jamian tsaro, suka koma kashe wadanda ba Musulmi ba, suka koma kashe Mallaman tsangaya da sunan bokaye, har suka koma kashe na su Malaman. Daga baya suka afka gari suna kashe mai uwa da wabi. Kai daga karshe suka koma suna kashe kan su da kan su, har suka koma dasa bomb a jikin su suna mutuwa.

Wannan abu ya fara ne tun 2009, amma abun mamaki yanzu muna 2023 shekaru goma sha hudu, amma har yanzu shugannin kasar nan ba su ga ya dace su kwaikwayi kasashe irin Saudiyya, Egypt, Morocco da sauran kasahen duniya da su ke da dokar wa’azi ba.

Anya hakan ya dace kenan?

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

March 18, 2025
Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri
Ra'ayoyi

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

November 10, 2024
Nijeriya
Ra'ayoyi

Ra’ayoyin ‘Yan Nijeriya A Kan Zagayowar Ranar Samun ‘Yancin Kai

October 5, 2024
Next Post
Masu Jiran A Zartar Musu Da Hukuncin Kisa Na Karuwa A Nijeriya

Masu Jiran A Zartar Musu Da Hukuncin Kisa Na Karuwa A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Adamawa

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

October 27, 2025
Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

October 27, 2025
Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

October 27, 2025
Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

October 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

October 27, 2025
Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.