ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

by Leadership Hausa and Sulaiman
2 years ago
Yara

Alhaji Abdullahi Yaluwa Ajiyan Yawuri, shi ne shugaban ‘yan Arewa masu mallakar gidajen Rediyo da Talabijin. A tattauanwar da ya yi da wakilinmu, ya bayyana matsayar kungiyarsu a kan yadda aka wulakanta yara kanana da sunan gurfanar da su a kan shiga zanga-zangar tsadar rayuwa watanni 6 da suka wuce. Ga dai bayanan da ya yi.

 

“Makasudin wannan labari da muka fitar shi ne bayan mun ga hotuna a Soshiyal Midiya da yara kanana, duk wanda ya dube su za ka ga tsoro da barazana a fuskokinsu, da yunwa da kuma shida ta cewa an tirsasa musu da wuya, an kuma yi amfani da tsari na yunwa, kuma babban abin tambaya ma yanzu shi ne, su wadannan da Allah ya sa aka gani kila su Allah ya yi musu gyadar dogo, to me ya samu sauran da kila Allah bai nufa su an kawo su kotun ba?

ADVERTISEMENT
  • NAHCON Za Ta Biya Alhazai Diyyar Wasu Kuɗaɗe Kan Ƙarancin Kula Da Su Lokacin Hajji
  • EFCC Ta Gurfanar Da Tsofaffin Gwamnoni Da Tsofaffin Ministoci, Bayan Kwato Kadarorin Biliyoyin Naira A Kasashen Waje

“To babu shakka wannan tsari na shugabancin rashin gaskiya da muka gani dole ya tayar wa kowa hankali ba a Arewa kawai ba a duk duniya, kuma ya nuna cewa a karkashin wannan shugabanci na Bola Ahmed Tinibu Nijeriya fa ta kama hanyar lalacewa, kuma babu yadda za a yi mu kira kanmu da kasa mai aiki da Dimukradiyya.

 

LABARAI MASU NASABA

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

“To wadannan yara an zarge su ne wasu daga cikinsu dai yan shekaru 12 wasu 13 wasu 14, an zarge su wai da yi wa Nijeriya zagon kasa, to ka dubi wadannan yaran ka ce wai su ne su kai barazanar tunbuke gwamnatin Tinubu, to ka san babau shakka akwai rashin hankali a wannan zaton.

 

‘’Kuma abin da yake bani mamaki shi ne, gwanati da ta ce tana da masaniya akan mutanen da suka assasa wannan zanga-zangar ta #EndBadGobernace# har yanzu ba a kawo su kotu ba sai wadannan yara wanda yawancin su ma idan a wajen zanga-zangar aka kama su, to sun tafi tafi ne kawai a matsayin yaro ya ji abin hanyaniya ya ruga ya gani kuma wannan a gidan kowa akwai irin su.

 

Mun yi kira ga gwamnati da ta saki wadannan yaran kuma ta tabbatar da an kiyaye lafiyarsu, kuma wadanda ba su da kafiya muna kira ga gwamnati ta fita da su kasar waje kamar yadda shugaban kasa ke fita a kai su Faransa a kai su Ingila domin a duba lafiyarsu, kuma a biya su diyya, sannan duk wani wanda ke da hannu a cikin wannan ta’asar daga Babban Sufeto Janar na ‘Yansanda zuwa mai shari’a, lauyoyin gwamnati ma, to duk wanda ke hannu a wannan Fir’aunancin, muna kira ga gwamnati ta kama su a yi wani kwamiti da za ta bicike su kuma wanda aka kama da laifi a horar da shi. mun jaddada wa gwamnati cewa, matsaloli da Nijeriya ke ciki ba ‘yan Nijeriya suka jawo shi ba, tsarin shugabancin wannan gwamnatin ne ya kawo wadannan matsaloli, kuma ‘yan Nijerita ba za su daina fitowa zanga-zanga ba domin wadanda ke shugabancin mu yanzu ba su fi mu zama ‘yan Nijeriya ba.

 

“Bayan haka, muna neman cewa tsare-tsare na gwamnati dake kawo mana bala’i, da jawo mana fakirci, dake sa mutane suna mutuwa a gidansu da yunwa, to muna kira ga gwamnati ta janye wadannan.

 

“Maganar tallafi akan fetur, maganar tallafi akan biyan biyan kudin wuta, maganar tallafi akan sauran abubuwa na gwamnati da wasu kasashe ke yi, ko kasashen da ke amfani da jari hujja ba su daina ba da irin wannnan tallafin ba, muna kira ga gwamnati ta janye wadannan tsare-tsare kuma a dawo mana da tsarin da muka amince domin su ne shugabannin, amma mu ake shigabanta, kuma yadda za a ce ra’ayinmu bai da wani muhimmanci akan yadda gwamnati za ta gudanar da shugabancinta, mun gaji da ba mu hakuri, “Mun gaji da gafara sa muna so mu gani a kasa, ita ce babbar magana kuma shi ne babban kiran da muka yi ga gwamnati”.

Yara
Leadership Hausa
Website |  + posts Bio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe
Yara
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • Sulaiman
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
  • Sulaiman
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • Sulaiman
    ’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

MASU ALAKA

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano
Siyasa

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano

April 25, 2026
Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

March 18, 2025
Nijeriya
Ra'ayoyi

Ra’ayoyin ‘Yan Nijeriya A Kan Zagayowar Ranar Samun ‘Yancin Kai

October 5, 2024
Next Post
Masana Na Ganin Akwai Kyakkyawar Dama A Dangantakar Sin Da Najeriya

Masana Na Ganin Akwai Kyakkyawar Dama A Dangantakar Sin Da Najeriya

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.