ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Dambarwar Siyasar Jihar Adamawa

by Aisha Seyoji
3 years ago
Adamawa

A wannan makon mun ji ra’ayoyinku ne a kan dambarwar siyasar data turnuke a Jihar Adamawa. Inda ta kai ga an dakatar da kidayar kuri’u aka kuma dakatar da Shugaban Hukumar Zabe na Jihar sakamakon sanar da cewa Aisha Binani ce ta lashe zaben gwamna na Jihar tun kafin a kammala tattara alkalumman zaben. Ga dai ra’ayoyin maku.

Muhammad Dahuru Tanko

Ai rabon kwado baya hawa sama

ADVERTISEMENT

Engr Abdullahi Musbahu Dambatta

Allah dai ya kyauta

LABARAI MASU NASABA

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

Ali Abdu

Hahaha 2b ba wasa ba

Ni dai ra’ayina shi ne yakamata hukumar zabe ta kasa ta yi adalci mu kuma talakawa mu kwantar da hankalimu saboda tayar da hankali ba shi ne zai sa abawa wanda mu ke so ba yakamata mu kaucewa duk wani abinda zai tayar da hankalin al’umma mu ci gaba da addu’ar Allah ya zaba mana mafi alkairi su kuma wanda suka bayyana wanna zabe yakamata a dau tsatsauran mataki a kansu saboda na gaba.

Mahdee Bashir

Gaskiya Ina tunanin ‘tension’ ne ya yi masa yawa, kuma dai an jero sau biyu macen ce a gaba, amma sarakuna da masu fada aji ba sa son ayi hakan duk da musulunci ma ya kalubalanci shugabancin Mata amma fa Nijeriya ba musuluncin ake yi ba

Sameenu Dahiru Abdullahee Dambatta

Ya dai kamata a yi adalci, a bawa mai gaskiya nasarar sa kada a nuna masa Nijeriya

Hadiza Bello

Yakamata a tabbatar da hukunta duk wanda ke da hannu a sanar da sakamakon zaben da bai inganta ba, ta haka zai zama darasi da ‘yan baya, na gode kwarai da gaske, Allah ya zaunar da kasar mu lafiya.

Ahmad Dan Maryam

Ra’ayina shi ne a ba duk wanda aka tabbatar da ya yi nasara, nasararsa, bai kamata a danne wa wani hakkinsa ba.

Barista Adam

Irin wannan dambarwar ke kawo wat sarin dimokradiyya cikas, ya kamata al’umma su farka

Ra’ayin Sheriff Almuhajir A Kan Bukatar Samar Da Dokar Wa’azi

Rashin dokar wa’azi da fadakarwa a kasar nan shi ya jawo mana musibar Boko Haram, har aka samu wasu mutane suke amfani da sunan addini, su karanta Kurani da hadisai kuma su kafa hujja da su sannan su afkawa mutane su kashe.

Daga farko sun fara da kashe jamian tsaro, suka koma kashe wadanda ba Musulmi ba, suka koma kashe Mallaman tsangaya da sunan bokaye, har suka koma kashe na su Malaman. Daga baya suka afka gari suna kashe mai uwa da wabi. Kai daga karshe suka koma suna kashe kan su da kan su, har suka koma dasa bomb a jikin su suna mutuwa.

Wannan abu ya fara ne tun 2009, amma abun mamaki yanzu muna 2023 shekaru goma sha hudu, amma har yanzu shugannin kasar nan ba su ga ya dace su kwaikwayi kasashe irin Saudiyya, Egypt, Morocco da sauran kasahen duniya da su ke da dokar wa’azi ba.

Anya hakan ya dace kenan?

Adamawa
Aisha Seyoji
+ postsBio
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Mata Mu Kara Hakuri A Zamantakewar Aure -Aisha Seyoji
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Ra’ayoyinku A Kan Ba Da Bashi Ga Daliban Manyan Makarantu
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Abin Haushi, Mata Sun Mayar Da Maza Tamkar Bola

MASU ALAKA

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano
Siyasa

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano

April 25, 2026
Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

March 18, 2025
Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri
Ra'ayoyi

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

November 10, 2024
Next Post
Masu Jiran A Zartar Musu Da Hukuncin Kisa Na Karuwa A Nijeriya

Masu Jiran A Zartar Musu Da Hukuncin Kisa Na Karuwa A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Zan Saki Nnamdi Kanu Idan Na Zama Shugaban Ƙasa – Peter Obi

Zan Saki Nnamdi Kanu Idan Na Zama Shugaban Ƙasa – Peter Obi

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.