• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Wa’adin CBN Na Dakatar Da Karbar Tsofaffin Takardun Naira

by Aisha Seyoji
3 years ago
CBN

A wannan makon zamu so jin ra’ayoyinku a kan wa’adin CBN na sauya tsofaffn takarar naira na ranar 31 ga watan Janairu 2023 musamman ganin har yanzu Bankuna na ci gaba da bayar da tsofaffin kudaden kuma Bankuna basusaya sabbin kudin a naurar ATM.

Abdul’aziz Mohammed

Hakikanin gaskiya wa’adin da CBN ya bayar ya yi kadan duba da karancin sabbin kudin a hanun al’umma. Daga karshe muna fatan CBN zai kara wa’adin zuwa wani lokaci saboda gujewa asarar da hakan zai haifar musamman ga mutanen kauyuka. Abdul’aziz Gombe, karamar hukumar Balanga.

Sulaiman Muhammad

Allah ya sa muda ce

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

Yusuf Muhammad Jalingo

Wannan doka na CBN ta yi kyau ta bangaren tattalin arziki amma sai dai kudin sun yi karanci a wajen mutane kuma lokaci sai kara matsowa yake yi, sai dai akwai abinda muke so CBN ya sani cewa kudi babu su a bankuna don ko yanzu kaje ATM ba zaka samu sabbin ba, duk dama akwai zargi na cewa shugabannin bankuna sun sayar ‘yan siyasa shi ne muke so muja hankalin CBN ya duba al’amarin.

Allah ya sa chanjin ya zama alkhairi ga ‘yan Nijeriya, Amiin.

Hamisu Ibrahim Yarima

To ni dai da farko banga wani amfani da sauya fasalin kudin nan ya yi ba.

Kuma gabaki daya ana so a takura tunanin talakan Nijeriya alhali babu takardun sababbain kudaden a kasa.

Duk lokacin da kaje banki to wannan tsofaffin kudin za su baka, Amma kuma a hakan CBN yake cewa za’a daina karbar tsofaffin kudaden.

Don haka ni a gani na afasa canja kudin nan, ko kuma aci gaba da amfani da sababbain da tsofaffin kawai. Ko kuma a kara wa’adin canja kudin.

Nuruddeen Muhammad Funtua

Muna kira ga Shugaban Kasa da shugaban bankin CBN da su taimaka su kara wa’adin saboda har yanzu Sabbin kudi basu wadata a bankunan Nijeriya ba, Allah dai ya kyauta

Abdullahi Duwale Mariri YaronMallam

Har ga Allah dai za a zalunci mutane sosai duba da cewa har yanzu kudin basu wadata ba a hannun jama’a ba

Jameel Moh’d

Tunda bani da kudi ni me zai shafe ni, mu rokon muke Allah ya bamu shugabanni adilai masu yi donn Allah

Hadiza Bello Hamza

Muna rokon CBN ya kara wa’adin don in ba haka ba al’umma da dama za su yi asarar duniyar su, saboda a halin yanzu kudaden basu isa ba. Mun gode da wannan dama da muke samu na bayyana ra’ayinmu a kan al’amurran kasar mu.

Buhari Abdullahi

Lallai sauya fasalin Nairar yana da matukar amfani amma wa’adin ya yi karanci, ya kamata a kara wa’adin ta yadda al’umma za su samu cikakken damar mayar da tsofaffin kudadensu zuwa bankuna kamar yadda aka tsara. Ina godiya, Allah ya taimaka.

Walida Musa

Ya kamata hukumar CBN su kara tunani don wannna wa’adin ya yi kadan

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya
Rahotonni

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

October 4, 2025
Bashin Karatun Dalibai: Arewa Maso Yamma Ce Kan Gaba Wajen Cin Gajiyar Shirin
Rahotonni

Bashin Karatun Dalibai: Arewa Maso Yamma Ce Kan Gaba Wajen Cin Gajiyar Shirin

October 3, 2025
Next Post
Yadda Ake Ci Gaba Da Alhinin Rasuwar Jarumin Barkwanci, Kamal Aboki

Yadda Ake Ci Gaba Da Alhinin Rasuwar Jarumin Barkwanci, Kamal Aboki

LABARAI MASU NASABA

CBN

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

October 10, 2025
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

October 10, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.