• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Wa’adin CBN Na Dakatar Da Karbar Tsofaffin Takardun Naira

by Aisha Seyoji
2 years ago
in Rahotonni
0
Ra’ayoyinku A Kan Wa’adin CBN Na Dakatar Da Karbar Tsofaffin Takardun Naira
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wannan makon zamu so jin ra’ayoyinku a kan wa’adin CBN na sauya tsofaffn takarar naira na ranar 31 ga watan Janairu 2023 musamman ganin har yanzu Bankuna na ci gaba da bayar da tsofaffin kudaden kuma Bankuna basusaya sabbin kudin a naurar ATM.

Abdul’aziz Mohammed

Hakikanin gaskiya wa’adin da CBN ya bayar ya yi kadan duba da karancin sabbin kudin a hanun al’umma. Daga karshe muna fatan CBN zai kara wa’adin zuwa wani lokaci saboda gujewa asarar da hakan zai haifar musamman ga mutanen kauyuka. Abdul’aziz Gombe, karamar hukumar Balanga.

Sulaiman Muhammad

Allah ya sa muda ce

Labarai Masu Nasaba

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

Yusuf Muhammad Jalingo

Wannan doka na CBN ta yi kyau ta bangaren tattalin arziki amma sai dai kudin sun yi karanci a wajen mutane kuma lokaci sai kara matsowa yake yi, sai dai akwai abinda muke so CBN ya sani cewa kudi babu su a bankuna don ko yanzu kaje ATM ba zaka samu sabbin ba, duk dama akwai zargi na cewa shugabannin bankuna sun sayar ‘yan siyasa shi ne muke so muja hankalin CBN ya duba al’amarin.

Allah ya sa chanjin ya zama alkhairi ga ‘yan Nijeriya, Amiin.

Hamisu Ibrahim Yarima

To ni dai da farko banga wani amfani da sauya fasalin kudin nan ya yi ba.

Kuma gabaki daya ana so a takura tunanin talakan Nijeriya alhali babu takardun sababbain kudaden a kasa.

Duk lokacin da kaje banki to wannan tsofaffin kudin za su baka, Amma kuma a hakan CBN yake cewa za’a daina karbar tsofaffin kudaden.

Don haka ni a gani na afasa canja kudin nan, ko kuma aci gaba da amfani da sababbain da tsofaffin kawai. Ko kuma a kara wa’adin canja kudin.

Nuruddeen Muhammad Funtua

Muna kira ga Shugaban Kasa da shugaban bankin CBN da su taimaka su kara wa’adin saboda har yanzu Sabbin kudi basu wadata a bankunan Nijeriya ba, Allah dai ya kyauta

Abdullahi Duwale Mariri YaronMallam

Har ga Allah dai za a zalunci mutane sosai duba da cewa har yanzu kudin basu wadata ba a hannun jama’a ba

Jameel Moh’d

Tunda bani da kudi ni me zai shafe ni, mu rokon muke Allah ya bamu shugabanni adilai masu yi donn Allah

Hadiza Bello Hamza

Muna rokon CBN ya kara wa’adin don in ba haka ba al’umma da dama za su yi asarar duniyar su, saboda a halin yanzu kudaden basu isa ba. Mun gode da wannan dama da muke samu na bayyana ra’ayinmu a kan al’amurran kasar mu.

Buhari Abdullahi

Lallai sauya fasalin Nairar yana da matukar amfani amma wa’adin ya yi karanci, ya kamata a kara wa’adin ta yadda al’umma za su samu cikakken damar mayar da tsofaffin kudadensu zuwa bankuna kamar yadda aka tsara. Ina godiya, Allah ya taimaka.

Walida Musa

Ya kamata hukumar CBN su kara tunani don wannna wa’adin ya yi kadan


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CNBNairaTsofaffin KudiWa'adi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zan Fifita Bangaren Ilimi Idan Na Zama Gwamnan Jihar Kaduna- Sanata Uba Sani

Next Post

Yadda Ake Ci Gaba Da Alhinin Rasuwar Jarumin Barkwanci, Kamal Aboki

Related

jam'iyyu
Rahotonni

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

2 weeks ago
CBN
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

3 weeks ago
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci
Rahotonni

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

3 weeks ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

4 weeks ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

4 weeks ago
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar
Rahotonni

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

1 month ago
Next Post
Yadda Ake Ci Gaba Da Alhinin Rasuwar Jarumin Barkwanci, Kamal Aboki

Yadda Ake Ci Gaba Da Alhinin Rasuwar Jarumin Barkwanci, Kamal Aboki

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin APC Ta Kara Ingiza ‘Yan NIjeriya Cikin Bakin Talauci – PDP

PDP Ta Soke Babban Taronta, Ta Dawo Da Anyanwu A Matsayin Sakatarenta

June 25, 2025
Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

June 25, 2025
Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

June 25, 2025
KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan Ɗaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan Ɗaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

June 25, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗan Kasuwa da Ɗan Banga A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗan Kasuwa da Ɗan Banga A Kwara

June 25, 2025
Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

June 25, 2025
Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.