ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, September 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Wa’adin CBN Na Dakatar Da Karbar Tsofaffin Takardun Naira

by Aisha Seyoji
4 years ago
CBN

A wannan makon zamu so jin ra’ayoyinku a kan wa’adin CBN na sauya tsofaffn takarar naira na ranar 31 ga watan Janairu 2023 musamman ganin har yanzu Bankuna na ci gaba da bayar da tsofaffin kudaden kuma Bankuna basusaya sabbin kudin a naurar ATM.

Abdul’aziz Mohammed

Hakikanin gaskiya wa’adin da CBN ya bayar ya yi kadan duba da karancin sabbin kudin a hanun al’umma. Daga karshe muna fatan CBN zai kara wa’adin zuwa wani lokaci saboda gujewa asarar da hakan zai haifar musamman ga mutanen kauyuka. Abdul’aziz Gombe, karamar hukumar Balanga.

ADVERTISEMENT

Sulaiman Muhammad

Allah ya sa muda ce

LABARAI MASU NASABA

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

Yusuf Muhammad Jalingo

Wannan doka na CBN ta yi kyau ta bangaren tattalin arziki amma sai dai kudin sun yi karanci a wajen mutane kuma lokaci sai kara matsowa yake yi, sai dai akwai abinda muke so CBN ya sani cewa kudi babu su a bankuna don ko yanzu kaje ATM ba zaka samu sabbin ba, duk dama akwai zargi na cewa shugabannin bankuna sun sayar ‘yan siyasa shi ne muke so muja hankalin CBN ya duba al’amarin.

Allah ya sa chanjin ya zama alkhairi ga ‘yan Nijeriya, Amiin.

Hamisu Ibrahim Yarima

To ni dai da farko banga wani amfani da sauya fasalin kudin nan ya yi ba.

Kuma gabaki daya ana so a takura tunanin talakan Nijeriya alhali babu takardun sababbain kudaden a kasa.

Duk lokacin da kaje banki to wannan tsofaffin kudin za su baka, Amma kuma a hakan CBN yake cewa za’a daina karbar tsofaffin kudaden.

Don haka ni a gani na afasa canja kudin nan, ko kuma aci gaba da amfani da sababbain da tsofaffin kawai. Ko kuma a kara wa’adin canja kudin.

Nuruddeen Muhammad Funtua

Muna kira ga Shugaban Kasa da shugaban bankin CBN da su taimaka su kara wa’adin saboda har yanzu Sabbin kudi basu wadata a bankunan Nijeriya ba, Allah dai ya kyauta

Abdullahi Duwale Mariri YaronMallam

Har ga Allah dai za a zalunci mutane sosai duba da cewa har yanzu kudin basu wadata ba a hannun jama’a ba

Jameel Moh’d

Tunda bani da kudi ni me zai shafe ni, mu rokon muke Allah ya bamu shugabanni adilai masu yi donn Allah

Hadiza Bello Hamza

Muna rokon CBN ya kara wa’adin don in ba haka ba al’umma da dama za su yi asarar duniyar su, saboda a halin yanzu kudaden basu isa ba. Mun gode da wannan dama da muke samu na bayyana ra’ayinmu a kan al’amurran kasar mu.

Buhari Abdullahi

Lallai sauya fasalin Nairar yana da matukar amfani amma wa’adin ya yi karanci, ya kamata a kara wa’adin ta yadda al’umma za su samu cikakken damar mayar da tsofaffin kudadensu zuwa bankuna kamar yadda aka tsara. Ina godiya, Allah ya taimaka.

Walida Musa

Ya kamata hukumar CBN su kara tunani don wannna wa’adin ya yi kadan

CBN
Aisha Seyoji
+ postsBio
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Mata Mu Kara Hakuri A Zamantakewar Aure -Aisha Seyoji
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Ra’ayoyinku A Kan Ba Da Bashi Ga Daliban Manyan Makarantu
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Abin Haushi, Mata Sun Mayar Da Maza Tamkar Bola

MASU ALAKA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Rahotonni

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Umarnin Kawo Karshen Matsalar Tsaro
Rahotonni

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

September 5, 2026
Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
Rahotonni

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

September 5, 2026
Next Post
Yadda Ake Ci Gaba Da Alhinin Rasuwar Jarumin Barkwanci, Kamal Aboki

Yadda Ake Ci Gaba Da Alhinin Rasuwar Jarumin Barkwanci, Kamal Aboki

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Nuna Rashin Jin Dadinta Ga Italiya Da Tarayyar Turai Kan Ziyarar Jami’ar DPP

Sin Ta Nuna Rashin Jin Dadinta Ga Italiya Da Tarayyar Turai Kan Ziyarar Jami’ar DPP

September 11, 2026
Sin Tana Son Cin Moriya Tare Da Sassan Duniya A Fannin Kirkire-kirkire

Sin Tana Son Cin Moriya Tare Da Sassan Duniya A Fannin Kirkire-kirkire

September 11, 2026
Sin Da Indiya Na Shirye-shiryen Ganawar Xi Da Modi

Sin Da Indiya Na Shirye-shiryen Ganawar Xi Da Modi

September 11, 2026
Hadin Gwiwar Hada-Hadar Ba Da Hidima Tsakanin Sin Da Afirka Na Karfafa Karfin Afirka

Hadin Gwiwar Hada-Hadar Ba Da Hidima Tsakanin Sin Da Afirka Na Karfafa Karfin Afirka

September 11, 2026
Zaben 2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Bayyana Shirinsu Yayin Da INEC Ta Fitar Da Jawalin Zabe

Dalilan Da Ya Sa Jam’iyyun Siyasa Suka Jinkirta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen

September 11, 2026
Nazarin CGTN: Kungiyar BRICS Tana Kara Taka Rawar Gani A Harkokin Duniya

Nazarin CGTN: Kungiyar BRICS Tana Kara Taka Rawar Gani A Harkokin Duniya

September 11, 2026
Za A Ci ’Yan Siyasa Masu Kalaman Ɓatanci Tarar Miliyan 10 Da Ɗaurin Watanni 12 — INEC

2027: A Karon Farko INEC Za Ta Ƙaddamar Da Na’urar Bibiyar Zaɓen Nijeriya

September 11, 2026
Me Ya Sa Kamfanonin Amurka Ke Kyautata Zato Ga Sabuwar Damar Sin?

Me Ya Sa Kamfanonin Amurka Ke Kyautata Zato Ga Sabuwar Damar Sin?

September 11, 2026
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Gwamnati Ta Shekarar 2026  Mrs Zubaida Umar

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Gwamnati Ta Shekarar 2026 Mrs Zubaida Umar

September 11, 2026
Sin Ta Kafa Manufar Shiga Sahun Manyan Kasashen Dake Da Karfi A Harkar Kera Motoci A Duniya Nan Da Shekarar 2030

Sin Ta Kafa Manufar Shiga Sahun Manyan Kasashen Dake Da Karfi A Harkar Kera Motoci A Duniya Nan Da Shekarar 2030

September 11, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.