ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Wa’adin CBN Na Dakatar Da Karbar Tsofaffin Takardun Naira

by Aisha Seyoji
3 years ago
CBN

A wannan makon zamu so jin ra’ayoyinku a kan wa’adin CBN na sauya tsofaffn takarar naira na ranar 31 ga watan Janairu 2023 musamman ganin har yanzu Bankuna na ci gaba da bayar da tsofaffin kudaden kuma Bankuna basusaya sabbin kudin a naurar ATM.

Abdul’aziz Mohammed

Hakikanin gaskiya wa’adin da CBN ya bayar ya yi kadan duba da karancin sabbin kudin a hanun al’umma. Daga karshe muna fatan CBN zai kara wa’adin zuwa wani lokaci saboda gujewa asarar da hakan zai haifar musamman ga mutanen kauyuka. Abdul’aziz Gombe, karamar hukumar Balanga.

ADVERTISEMENT

Sulaiman Muhammad

Allah ya sa muda ce

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

Yusuf Muhammad Jalingo

Wannan doka na CBN ta yi kyau ta bangaren tattalin arziki amma sai dai kudin sun yi karanci a wajen mutane kuma lokaci sai kara matsowa yake yi, sai dai akwai abinda muke so CBN ya sani cewa kudi babu su a bankuna don ko yanzu kaje ATM ba zaka samu sabbin ba, duk dama akwai zargi na cewa shugabannin bankuna sun sayar ‘yan siyasa shi ne muke so muja hankalin CBN ya duba al’amarin.

Allah ya sa chanjin ya zama alkhairi ga ‘yan Nijeriya, Amiin.

Hamisu Ibrahim Yarima

To ni dai da farko banga wani amfani da sauya fasalin kudin nan ya yi ba.

Kuma gabaki daya ana so a takura tunanin talakan Nijeriya alhali babu takardun sababbain kudaden a kasa.

Duk lokacin da kaje banki to wannan tsofaffin kudin za su baka, Amma kuma a hakan CBN yake cewa za’a daina karbar tsofaffin kudaden.

Don haka ni a gani na afasa canja kudin nan, ko kuma aci gaba da amfani da sababbain da tsofaffin kawai. Ko kuma a kara wa’adin canja kudin.

Nuruddeen Muhammad Funtua

Muna kira ga Shugaban Kasa da shugaban bankin CBN da su taimaka su kara wa’adin saboda har yanzu Sabbin kudi basu wadata a bankunan Nijeriya ba, Allah dai ya kyauta

Abdullahi Duwale Mariri YaronMallam

Har ga Allah dai za a zalunci mutane sosai duba da cewa har yanzu kudin basu wadata ba a hannun jama’a ba

Jameel Moh’d

Tunda bani da kudi ni me zai shafe ni, mu rokon muke Allah ya bamu shugabanni adilai masu yi donn Allah

Hadiza Bello Hamza

Muna rokon CBN ya kara wa’adin don in ba haka ba al’umma da dama za su yi asarar duniyar su, saboda a halin yanzu kudaden basu isa ba. Mun gode da wannan dama da muke samu na bayyana ra’ayinmu a kan al’amurran kasar mu.

Buhari Abdullahi

Lallai sauya fasalin Nairar yana da matukar amfani amma wa’adin ya yi karanci, ya kamata a kara wa’adin ta yadda al’umma za su samu cikakken damar mayar da tsofaffin kudadensu zuwa bankuna kamar yadda aka tsara. Ina godiya, Allah ya taimaka.

Walida Musa

Ya kamata hukumar CBN su kara tunani don wannna wa’adin ya yi kadan

CBN
Aisha Seyoji
+ postsBio
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Mata Mu Kara Hakuri A Zamantakewar Aure -Aisha Seyoji
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Ra’ayoyinku A Kan Ba Da Bashi Ga Daliban Manyan Makarantu
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Abin Haushi, Mata Sun Mayar Da Maza Tamkar Bola

MASU ALAKA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Rahotonni

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

July 11, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Next Post
Yadda Ake Ci Gaba Da Alhinin Rasuwar Jarumin Barkwanci, Kamal Aboki

Yadda Ake Ci Gaba Da Alhinin Rasuwar Jarumin Barkwanci, Kamal Aboki

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.