• English
  • Business News
Friday, August 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku  A Kan Yarfen Da ‘Yan Takarar Shugabancin Kasa  Ke Yi Wa Junansu

by Aisha Seyoji
3 years ago
in Ra'ayoyi
0
Ra’ayoyinku  A Kan Yarfen Da ‘Yan Takarar Shugabancin Kasa  Ke Yi Wa Junansu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau mun kawo muku ra’ayoyinku ne a kan yadda ‘yan takarar shugabancin kasar nan da jam’yyun su ke yi wa juna yarfe, kazafi da sharri a daidai lokacin da Babban Zaben 2023 ke kara matsowa.

Kabo Idris Saminu

Wannan ba komai bane a tsarin siyasar kasar nan domin kowa kokari yake ya nuna cewa shi mai kyau ne domin a zabe shi saboda yana ganin idan ya aibata dan uwansa babu mai tsabar sa kaga kenan shi zai samu ta gomashi na zabbar sa da talaka zai yi amma su sani kan talaka me jefa kuri’a fa ya waye kar yake kallon su.

Abdul’aziz Mohammed

Allah ya kyauta. Ya rage ma talakan Nijeriya ya yi wa kansa zaman ta natsu domin zabin wanda yake kyautata zaton zai masa adalci kawai. Yarfe, kazafi da shairi ba shi ne zai tabbatar mana da rashin cancantar dan takara ba. Allah ya mana zabi mafi alkairi, ameen.

Labarai Masu Nasaba

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

Abubakar S G Diso

Uthman bn Affan (RA) yana cewa: “Kada ka manta da mala’ikan mutuwa, domin shima ba ya mantawa da kai.” [Almujaalisatu wa Jawaahirul Ilm: 2/73]

Amma kuma dama haka cin Amana yake babu abin mamaki a ciki masu iya maganar sun ce komai nisan jifa kasa zai dawo gashi yandu suna ta tona Asirin abinda Sukeyi a boye, Kuma mutuwa tana nan tana jiran kowa Allah yasa karshen mu yafi farkon mu kyau

Abubakar Ghali

Duk dan takarar da ya yi wa wani kadafi ko yarfe mutane ai ba mahaukata ba ne sun san abinda ya faru to be kama su zabi duk dan takarar da aka kama ko akayi zargin ya yi kazafi ko yarfe a siyasarsa domain haka shike muna cewa baya da ‘kuality’ na zama shugaba.

Yusuf Muhammad Jalingo

Wannan yana daga cikin matsalar da take kara rura wutan gaba a tsakanin yan takaran da magoya bayansu, har akai ga anjima wani rauni har yakai ga rasa rayuka, sai dai muna kalubalantan wanda abin ya shafa ta bangaren INEC da jami’an tsaro adinga daukan mataki na hukunta duk wanda ya taka doka don ganin an shawo kan lamuran. Allaah ya zaba mana shugabanni nigari, Amiin.

Yahaya Aliyu Sani

To shi dai Wannan lamari bayau aka fara ba mu dai abin fadinmu shi ne, Allah ya cecemu daga kicin yanayi marar dadi.

Engr Abdullahi Musbahu Dambatta

Rana zafi inuwa kuna Allah ka kawo mana mafita.

Abubakar Mohammed Joda

Ko sun yi wa junansu yarfe ko kada su yi mun rigaya mun gane komai dangane da su. Zamu yi zabe ne kawai domin zaban mai dan dama-dama. Amma kowa ya san dukkansu jirgi daya ne ya kwaso su.

Comr Hassan S Umar

Gaskiya lamari ba karamin kuskure ba ne, amma kuma ta bangare daya zamuga cewa, ai duk dama halinsu daya babu mamaki tonawa junansu asiri da suke yi, fatanmu shi ne Allah ya bamu nagari kawai.

Sulaiman Muhammad

Sun raina ‘yan Nijeriya ne kawai

Nuruddeen Muhammad Funtua

To ni dai a ra’ayina shi ne mu mutane yakamata mu samu nutsuwa mu zabi wanda ya canchanta mu kuma roki Allah ya zaba mana nagari


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KamfeSiyasatakaraYarfe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rashin Dacewar Koya Wa ‘Ya’ya Taya Uwa Kishi

Next Post

Mun Dandana Kudarmu A 2022, In Ji ‘Yan Kasuwa A Jihar Gombe

Related

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

5 months ago
Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri
Ra'ayoyi

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

9 months ago
Nijeriya
Ra'ayoyi

Ra’ayoyin ‘Yan Nijeriya A Kan Zagayowar Ranar Samun ‘Yancin Kai

10 months ago
Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya
Ra'ayoyi

Shekara 64 Da Samun ‘Yanci: Maimakon Biki, Jajantawa Ya Kamata A Yi – ‘Yan Nijeriya

10 months ago
Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano
Ra'ayoyi

Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Ga Gwamnatin Tarayya A Kan Tozarta Marasa Lafiya Daga Jami’an FIRS A Kano

10 months ago
Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai
Ra'ayoyi

Dauda Lawal A Shekara 59: Mai Gidana Wanda Bai Da Jiji Da Kai

11 months ago
Next Post
Mun Dandana Kudarmu A 2022, In Ji ‘Yan Kasuwa A Jihar Gombe

Mun Dandana Kudarmu A 2022, In Ji ‘Yan Kasuwa A Jihar Gombe

LABARAI MASU NASABA

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

August 1, 2025
Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

August 1, 2025
2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

August 1, 2025
Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

August 1, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Dimokuraɗiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Dimokuraɗiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

August 1, 2025
Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

August 1, 2025
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

August 1, 2025
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

August 1, 2025
Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

August 1, 2025
An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.