ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku  A Kan Yarfen Da ‘Yan Takarar Shugabancin Kasa  Ke Yi Wa Junansu

by Aisha Seyoji
3 years ago
Kasa

A yau mun kawo muku ra’ayoyinku ne a kan yadda ‘yan takarar shugabancin kasar nan da jam’yyun su ke yi wa juna yarfe, kazafi da sharri a daidai lokacin da Babban Zaben 2023 ke kara matsowa.

Kabo Idris Saminu

Wannan ba komai bane a tsarin siyasar kasar nan domin kowa kokari yake ya nuna cewa shi mai kyau ne domin a zabe shi saboda yana ganin idan ya aibata dan uwansa babu mai tsabar sa kaga kenan shi zai samu ta gomashi na zabbar sa da talaka zai yi amma su sani kan talaka me jefa kuri’a fa ya waye kar yake kallon su.

ADVERTISEMENT

Abdul’aziz Mohammed

Allah ya kyauta. Ya rage ma talakan Nijeriya ya yi wa kansa zaman ta natsu domin zabin wanda yake kyautata zaton zai masa adalci kawai. Yarfe, kazafi da shairi ba shi ne zai tabbatar mana da rashin cancantar dan takara ba. Allah ya mana zabi mafi alkairi, ameen.

LABARAI MASU NASABA

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

Abubakar S G Diso

Uthman bn Affan (RA) yana cewa: “Kada ka manta da mala’ikan mutuwa, domin shima ba ya mantawa da kai.” [Almujaalisatu wa Jawaahirul Ilm: 2/73]

Amma kuma dama haka cin Amana yake babu abin mamaki a ciki masu iya maganar sun ce komai nisan jifa kasa zai dawo gashi yandu suna ta tona Asirin abinda Sukeyi a boye, Kuma mutuwa tana nan tana jiran kowa Allah yasa karshen mu yafi farkon mu kyau

Abubakar Ghali

Duk dan takarar da ya yi wa wani kadafi ko yarfe mutane ai ba mahaukata ba ne sun san abinda ya faru to be kama su zabi duk dan takarar da aka kama ko akayi zargin ya yi kazafi ko yarfe a siyasarsa domain haka shike muna cewa baya da ‘kuality’ na zama shugaba.

Yusuf Muhammad Jalingo

Wannan yana daga cikin matsalar da take kara rura wutan gaba a tsakanin yan takaran da magoya bayansu, har akai ga anjima wani rauni har yakai ga rasa rayuka, sai dai muna kalubalantan wanda abin ya shafa ta bangaren INEC da jami’an tsaro adinga daukan mataki na hukunta duk wanda ya taka doka don ganin an shawo kan lamuran. Allaah ya zaba mana shugabanni nigari, Amiin.

Yahaya Aliyu Sani

To shi dai Wannan lamari bayau aka fara ba mu dai abin fadinmu shi ne, Allah ya cecemu daga kicin yanayi marar dadi.

Engr Abdullahi Musbahu Dambatta

Rana zafi inuwa kuna Allah ka kawo mana mafita.

Abubakar Mohammed Joda

Ko sun yi wa junansu yarfe ko kada su yi mun rigaya mun gane komai dangane da su. Zamu yi zabe ne kawai domin zaban mai dan dama-dama. Amma kowa ya san dukkansu jirgi daya ne ya kwaso su.

Comr Hassan S Umar

Gaskiya lamari ba karamin kuskure ba ne, amma kuma ta bangare daya zamuga cewa, ai duk dama halinsu daya babu mamaki tonawa junansu asiri da suke yi, fatanmu shi ne Allah ya bamu nagari kawai.

Sulaiman Muhammad

Sun raina ‘yan Nijeriya ne kawai

Nuruddeen Muhammad Funtua

To ni dai a ra’ayina shi ne mu mutane yakamata mu samu nutsuwa mu zabi wanda ya canchanta mu kuma roki Allah ya zaba mana nagari

Kasa
Aisha Seyoji
+ postsBio
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Mata Mu Kara Hakuri A Zamantakewar Aure -Aisha Seyoji
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Ra’ayoyinku A Kan Ba Da Bashi Ga Daliban Manyan Makarantu
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Abin Haushi, Mata Sun Mayar Da Maza Tamkar Bola

MASU ALAKA

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano
Siyasa

Gwarzo Na Shirin Sake Fitowa Domin Kawo Sabbin Salon Siyasa A Kano

April 25, 2026
Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
Ra'ayoyi

Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 

March 18, 2025
Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri
Ra'ayoyi

Ya Kamata A Biya Yaran Da Aka Gurfanar Saboda Zanga-Zanga Cikakkiyar Diyya – Ajiyan Yawuri

November 10, 2024
Next Post
Mun Dandana Kudarmu A 2022, In Ji ‘Yan Kasuwa A Jihar Gombe

Mun Dandana Kudarmu A 2022, In Ji ‘Yan Kasuwa A Jihar Gombe

LABARAI MASU NASABA

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.