ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rarara Bai Kawo Kudin Aurena Ba – Aisha Humaira

by Rabilu Sanusi Bena and Sulaiman
1 year ago
aisha humaira

Jaruma a masana’antar Kannywood kuma makusanciya ga mawakin siyasa Dauda Kahutu Rarara Aisha Humaira ta karyata maganar da ake yi cewar mawakin ya kai kudin aurenta(Sadaki) a wata tafiya da su ka yi zuwa birnin Maiduguri domin kai kayan tallafi ga wadanda iftila’in ambaliyar ruwa ya shafa a watan Satumba.

 

Da ta ke amsa tambaya akan sahihancin maganar da ake yi cewar akwai alaka mai karfi a tsakaninta da mawaki Dauda Kahutu Rarara wanda har ta kai ga batun aure,wanda shi Rarara yanzu haka aka ce ya dauki kudin auren Aisha ya kai wa magabatan jarumar,Aisha ta ce ko kusa wannan magana babu kamshin gaskiya a ciki.

ADVERTISEMENT
  • Gwamnatin Kano Za Ta Fassara Litattafan Kimiyya Da Hausa – Mataimakin Gwamnan Kano
  • MOFA: Kasar Sin Na Son Sanya Sabon Kuzari A Ci Gaban Tattalin Arzikin Yankin Asiya Da Tekun Fasifik Da Ma Duniya

Kamar yadda na fadi a baya da ni da Dauda akwai kyakkyawar fahimta a tsakaninmu hasali ma idan ka ganmu tare zaka iya cewa mu tagwaye ne saboda yadda jininmu ya hadu da shi,amma maganar aure a yanzu dai babu ita, domin kuwa maganar da ake cewar ya kai kudin aurena gidanmu ba gaskiya bane,kawai dai mutane na fadin hakan ne saboda jin dadin bakinsu inji Humaira.

 

LABARAI MASU NASABA

Ban Dogara Da Harkar Fim Shi Kadai A Rayuwata Ba — Maryam Usman(2)

Na Ɗauki Harkar Fim Tamkar Aikin Gwamnati — Maryam Usman

A kwanakin baya dai mutane sun yi ta maganganu dangane da yiwuwar auren Aisha Humaira da Dauda Kahutu Rarara inda har aka samu wasu mutane su na hada hotunan mawakan biyu, wata waka da Dauda ya rera mai taken AISHA ya kara ruruta wutar zato a zukatan mutane kafin ya fito ya bayyana cewar wannan wakar da ya yi ba don komai ya yi ta ba illa shirin fim kuma ita Aisha Humaira ta bukaci ya rera mata wakar wadda aka yi amfani da ita a cikin wani shirin fim da ta dauki nauyi mai suna A Cikin Biyu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ban Dogara Da Harkar Fim Shi Kadai A Rayuwata Ba — Maryam Usman(2)
Nishadi

Ban Dogara Da Harkar Fim Shi Kadai A Rayuwata Ba — Maryam Usman(2)

December 20, 2025
Rarara
Nishadi

Na Ɗauki Harkar Fim Tamkar Aikin Gwamnati — Maryam Usman

December 14, 2025
Tun Ina Yarinya Sana’ar Fim Ke Burge Ni —Hafsat Salisu
Nishadi

Tun Ina Yarinya Sana’ar Fim Ke Burge Ni —Hafsat Salisu

November 30, 2025
Next Post
PDP

Zaɓen Ƙananan Hukumomi: PDP Ta Lashe Dukkanin Kujerun Shugabanni A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025
An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.