Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Rashin Biyan Albashi: NLC Za Ta Yi Zanga-zanga Zuwa Majalisa

by Tayo Adelaja
October 25, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Bala Idris, Abuja

Ƙungiyar ‘yan ƙwadago ta Nijeriya (NLC) ta bayyana cewa za ta jagoranci zanga-zanga zuwa majalisar ƙasa da kuma Fadar Shugaban Ƙasa, domin su gabatar da koken ma’aikata, dangane da rashin biyan albashinsu da wasu gwamnonin jihohi ke ci gaba da riƙe wa.

samndaads

Ƙungiyar ‘yan ƙwadagon ta yi kira ga ‘yan Nijeriya da su sa hannu wurin bayar da tallafi ga ma’aikatan da suke bin gwamnonin wasu jihohi bashi.

A yayin da yake zantawa da manema labarai jiya a Babban Birnin Tarayya, Abuja, Shugaban Ƙungiyar ‘yan Ƙwadago, Ayuba Wabba ya bayyana cewa ma’aikata sun faɗa cikin wani irin mawuyacin hali sakamakon rashin biyan albashi.

Ya ce, har an kai wani yanayi da ma’aikata suka gwammace su riƙa kashe kawunansu saboda ba za su iya ɗaukar ɗawainiyar Iyalansu ba. “Muna gargaɗin waɗannan gwamnonin da su kwana da sanin cewa su daina yi mana gani-gani, musamman ma da muka lura da cewa ba a shirye suke a sasanta da su ba.”

Daga ƙarshe Shugaban Ƙungiyar ‘yan ƙwadagon ya yi kira ga Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari da ya bincike badaƙalar dawo da tsohon jangoran hukumar Fansho, Abdulrasheed Maina. Ya ce; “A binciko waɗanda ke da hannu, a hukunta su daidai da laifin da suka aikata.”

SendShareTweetShare
Previous Post

2019: Sule Lamiɗo Ya Ayyana Muradin Yin Takara

Next Post

Phill Neville Na son Koyar Da Everton

RelatedPosts

'Yan Adaidaita

An Sasanta Yajin Aikin ’Yan Adaidaita Bayan… Motocin ‘Kano Line’  Sun Koma Jigilar Jakara-Kasuwa

by Muhammad
13 hours ago
0

Babu Hanunmu A Ciki Wannan Yaji – Shugaban ’Yan Adaidaita...

Adaidaita

Yajin Aikin Adaidaita: Acaba Ta Dawo A Kano

by Muhammad
2 days ago
0

Ya Jefa Jama’a Cikin Tsaka Mai Wuya Yadda Aka Koma...

Masu Garkuwa

Tattaunawa Da Masu Garkuwa: Yadda Gwamnonin Kaduna Da Neja Suka Raba Gari

by Muhammad
3 days ago
0

Shin Sheikh Gumi Ne Ya Raba Tsakani? Daga Nasir S....

Next Post

Phill Neville Na son Koyar Da Everton

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version