ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, November 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Tsaro: Za Mu Fara Horar Da Jami’an Sa-Kai Don Tsare Al’ummar Zamfara – Gwamna Lawal

by Sadiq
2 years ago
Zamfara

Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa na samun ci gaba a yakin da ake yi da ‘yan fashin daji da kuma laifuka a jihar.

Gwamnan jihar Zamfara ya bayyana cewa rukunin farko na kungiyar kare hakkin jama’a (CPG) da aka dauka daga dukkanin kananan hukumomi 14 da za a tura sansanin horo nan da mako guda.

  • An Gudanar Da Zanga-zanga A Filato Saboda Soke ‘Yan Majalisar PDP
  • Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Sama Da Naira Biliyan 40 Wajen Aiwatar Da Manyan Ayyukan Raya Jihar

A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ta ce gwamna Lawal ya karbi takardar kwamitin da aka kafa kan tsaro a zauren majalisar da ke gidan gwamnati Gusau.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa kwamitin karkashin jagorancin Alhaji Bello Umar Karakkai tsohon shugaban ma’aikata na jihar Zamfara ne ya gabatar da takardar.

“Gwamna Dauda Lawal a lokacin da yake jawabi a lokacin gabatar da takarda kan rahoton kwamitin, ya yaba wa kwamitin bisa kwazon da suka yi na nazarin rahoton da kuma gabatar da matsayin gwamnati kan batutuwa daban-daban da shawarwarin da aka gabatar a cikin rahoton.

LABARAI MASU NASABA

Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2

NIQS Ta Buƙaci Gwamnati Ta Tsawatar Kan Tsadar Gidajen Haya A Manyan Birane

“Kwamitin ya sanar da biyan bukatar jama’a wajen nazarin shawarwari daban-daban da kuma batutuwan da kwamitin rikon kwarya na 2023 ya gabatar da kuma fito da matsayin gwamnati. Wannan ya yi daidai da yunkurin gwamnatin Zamfara na magance matsaloli daban-daban da suka shafi aikin gwamnati da na gwamnati baki daya.

“Gwamnan ya kuma yaba wa kwamitin rikon kwarya kan yadda suka yi nazari sosai kan batutuwa da dama da suka shafi ci gaban jihar Zamfara.

“Ya kuma ba da tabbacin cewa gwamnatinsa za ta yi amfani da manufofin hadin gwiwa na jama’a wajen gina jihar Zamfara.

“Gwamnatin Jiha ta kuduri aniyar aiwatar da takardar da zarar ta kammala tantance mukamai daban-daban da kwamitin ya dauka.

“Gwamna Lawal ya bayyana kudirinsa na daukar kwararan matakai domin biyan bunkatun da ke kasa. Za mu kafa kwamitocin gudanarwa da na shari’a da na bincike inda bukatar hakan ta taso. Wadannan kwamitocin za su kasance masu muhimmanci wajen bincike tare da magance matsalolin da suka taso.

“Kwamitin gudanarwa zai mayar da hankali kan aiwatar da shawarwari masu amfani da kuma masu alaka da siyasa, yayin da kwamitin shari’a zai binciki batutuwa daban-daban da daidaikun mutane suka aikata tare da aiwatar dokokin da suka dace.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2
Manyan Labarai

Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2

November 13, 2025
NIQS Ta Buƙaci Gwamnati Ta Tsawatar Kan Tsadar Gidajen Haya A Manyan Birane
Labarai

NIQS Ta Buƙaci Gwamnati Ta Tsawatar Kan Tsadar Gidajen Haya A Manyan Birane

November 13, 2025
Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle
Labarai

Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle

November 13, 2025
Next Post
Ba Mu Janye Tsofaffin Takardun Naira Ba – CBN

Ba Mu Janye Tsofaffin Takardun Naira Ba - CBN

LABARAI MASU NASABA

Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2

Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2

November 13, 2025
NIQS Ta Buƙaci Gwamnati Ta Tsawatar Kan Tsadar Gidajen Haya A Manyan Birane

NIQS Ta Buƙaci Gwamnati Ta Tsawatar Kan Tsadar Gidajen Haya A Manyan Birane

November 13, 2025
Dalilai 5 Da Suka Jefa Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa Ta Kano Pillars Cikin Matsaloli A Kakar Wasa Ta 2024/25

Dalilai 5 Da Suka Jefa Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa Ta Kano Pillars Cikin Matsaloli A Kakar Wasa Ta 2024/25

November 13, 2025
Sau Ɗaya Na Taɓa Da-nasanin Fitowa A Cikin Fim – Tanimu Akawu

Sau Ɗaya Na Taɓa Da-nasanin Fitowa A Cikin Fim – Tanimu Akawu

November 13, 2025
Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau

Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau

November 13, 2025
‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026

‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026

November 13, 2025
Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle

Babu Wani Abu Kuskure Ga Sojan Da Ya Yi Sa-in-sa Da Ministan FCT – Matawalle

November 13, 2025
Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su

November 13, 2025
Lambar Yabo Da LEADERSHIP Ta Ba Mu, Ta Ƙara Zaburar Da Mu – Gwamna Sule

Lambar Yabo Da LEADERSHIP Ta Ba Mu, Ta Ƙara Zaburar Da Mu – Gwamna Sule

November 13, 2025
Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.