Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RIGAR 'YANCI

Rundunar ’Yan Sanda Ta Ceto Mutane 10 Aka Sace A Zamfara

by Muhammad
April 1, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Garkuwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussaini Yero,

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara karkashin jagorancin Kwamishina ‘Yan Sanda, CP Abutu Yaro, tare da hadin gwiwar da kwamitin sulhu na jihar sun tabbatar da sakin mutane 10 daga hannun masu garkuwa da mutane a kauyen Kaya da yake Karamar Hukumar Maradun.

Jami’in Hulda da Jama’a na Rundunar ‘Yan Sanda na Jihar Zamfara, SP Muhammad Shehu, ya bayyana haka a takardar da ya sanya ma hannu ya raba wa manema labarai a Gusau, Babban Birnin jihar.

A cewarsa, wadanda aka sacen a Karamar hukumar Maradun, sun hada da mata bakwai da maza uku, kuma an sace su zuwa dajin Sububu, amma cikin taimakon Allah da kwamitin sulhu na Gwamna Bello Muhammad Matawalle Maradun ya sanya aka ceto su.

Ya ce, kuma tuni kwamitin sulhun ya mika su ga iyalansu dake Kaya a cikin Karamar hukunar ta Maradun.

SendShareTweetShare
Previous Post

Akwai Isassun Kudade Ga Masu Kasuwanci, Cewar CBN

Next Post

Kwamitin PDP Ya Yi Watsi Da Dakatar Da Tsohon Gwamnan Neja 

RelatedPosts

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Hussaini Yero, Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rahotan...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by Sulaiman Ibrahim
3 weeks ago
0

Daga Abdullahi Muh’d, Kano Shugaban Gidauniyar ‘Charity’ mai rajin tallafa...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by Muhammad
3 weeks ago
0

Daga Zubairu M Lawal, A yayin da uwar jam'iyyar APC...

Next Post
Jonathan

Kwamitin PDP Ya Yi Watsi Da Dakatar Da Tsohon Gwamnan Neja 

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version