• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saboda Isar Da Sako Nake Yin Shirin Manyan Mata Ba Domin Kudin Da Zan Samu Ba -Abdul Amart

by Rabilu Sanusi Bena
9 months ago
in Nishadi
0
Saboda Isar Da Sako Nake Yin Shirin Manyan Mata Ba Domin Kudin Da Zan Samu Ba -Abdul Amart
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da bahaushe ya ce don lada ake sallah daya daga cikin manyan masu daukar nauyi a masana’antar Kannywood, Abdulrahman Muhammad wanda akafi sani da Abdul Amart ko kuma Abdul Mai Kwashewa ya ce dangane da shiri mai dogon zango da yake daukar nauyi a halin yanzu na Manyan Mata, ya na yi ne kawai saboda akwai wani sako da yake son isarwa ba wai don dan abinda zai samu ba.

Andul yayin da yake hira da gidan talabijin na Rfi Hausa ya ce babban abin da ya janyo hankalin shi wajen shirya wannan fim shi ne domin ya isar da wani sako ta wannan hanya da Allah ya hore masa sani akai, a matsayinmu na masu fadakarwa ga al’umma to dole ne mu tabbatar da cewar mun tsayu a kan wannan hanya ba wai mu canza manufarmu zuwa wani abin ba in ji shi.

  • Tun Kafin A Samu Masana’antar Kannywood Nake Harkar Fim – Lilisco
  • Ana Yi Wa ‘Yan Fim Kallon Malamai A Zamanin Baya -Ali Rabi’u Ali

Saboda haka sai na zauna ma duba minene yake damuwar wannan yanki namu na Arewacin Nijeriya, hakan ya sa na zauna da manyan marubuta da sauran masu ruwa da tsaki wajen hada karfi da karfe domin aiwatar da wannan shiri ya ci gaba da cewa.

Da yake amsa tambaya a kan ko akwai wani banbanci da aka samu a yanzu a wannan harka ta shirin fim duba da cewar yanzu komai ya koma a yanar gizo ba kamar a wancan lokacin da ake shirya fim a fitar da fayafayen ce akai kasuwa ba, Abdul ya ce duk da cewar yanzu da sulen bature ake samun kudi amma ko alama ba za a hada samun yanzu da na lokacin baya ba.

A lokacin baya da muke saka fina finanmu a faifan cd tun kafin ka kammala shirinka wani dan kasuwa zai zo maka da kudi a jaka ku yi ciniki ka siyar masa ka samu ribarka, amma yanzu sai ka dage da tallata fina finanka sannan ka dora a shafukan yanar gizo kafin ka samu ka fita da fitarka ba kamar a wancan lokacin da idan ka fitar da faya fayen CD na shirinka matukar ya na da kyau cikin lokaci za ka mayar da kudinka har ka lissfa riba ba.

Labarai Masu Nasaba

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Dangane da yadda a yanzu suke kalubalantar gwamnatin da a wancan lokacin su ne suka tallata ta, Abdul yace matukar ka na da hankali kuma kai dan kasa nagari ne dole ne ka nunawa gwamnati kuskurenta ko da kuwa a cikinta kake, idan ka lura a yanzu duk wani wanda yake cikin wannan masana’antar ta Kannywood kuma muka tallata wannan gwamnatin tare da shi ba yada kwarin gwiwar da yake da shi a baya.

Saboda idan ka yi wani posting a kan yan siyasa a yanzu wadanda za su zage ka sun fi wadanda za su yaba maka yawa, saboda haka ni a halin yanzu bani da wata jam’iyar siyasa da nike a cikinta kawai dai ni dan kasa ne kuma har gobe ni dan siyasa ne domin kuwa na taso na iske ana yin siyasa a gidanmu kuma a siyasa na samu kudin da na fara daukar nauyin shirin fim a masana’antar Kannywood.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abdul Amart Mai Kwashewa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Me Ke Kawo Zargi Tsakanin Wadanda Suke Gab Da Su Yi Aure?

Next Post

Tafarnuwa Ma Barazana Ce?

Related

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan
Nishadi

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

3 days ago
Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango
Nishadi

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

4 days ago
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Nishadi

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

1 week ago
Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba
Nishadi

Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba

2 weeks ago
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah
Nishadi

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

4 weeks ago
Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya
Nishadi

Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya

1 month ago
Next Post
Tafarnuwa Ma Barazana Ce?

Tafarnuwa Ma Barazana Ce?

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

September 17, 2025
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

September 17, 2025
Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

September 17, 2025
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.