ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saboda Isar Da Sako Nake Yin Shirin Manyan Mata Ba Domin Kudin Da Zan Samu Ba -Abdul Amart

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Saboda

Yayin da bahaushe ya ce don lada ake sallah daya daga cikin manyan masu daukar nauyi a masana’antar Kannywood, Abdulrahman Muhammad wanda akafi sani da Abdul Amart ko kuma Abdul Mai Kwashewa ya ce dangane da shiri mai dogon zango da yake daukar nauyi a halin yanzu na Manyan Mata, ya na yi ne kawai saboda akwai wani sako da yake son isarwa ba wai don dan abinda zai samu ba.

Andul yayin da yake hira da gidan talabijin na Rfi Hausa ya ce babban abin da ya janyo hankalin shi wajen shirya wannan fim shi ne domin ya isar da wani sako ta wannan hanya da Allah ya hore masa sani akai, a matsayinmu na masu fadakarwa ga al’umma to dole ne mu tabbatar da cewar mun tsayu a kan wannan hanya ba wai mu canza manufarmu zuwa wani abin ba in ji shi.

  • Tun Kafin A Samu Masana’antar Kannywood Nake Harkar Fim – Lilisco
  • Ana Yi Wa ‘Yan Fim Kallon Malamai A Zamanin Baya -Ali Rabi’u Ali

Saboda haka sai na zauna ma duba minene yake damuwar wannan yanki namu na Arewacin Nijeriya, hakan ya sa na zauna da manyan marubuta da sauran masu ruwa da tsaki wajen hada karfi da karfe domin aiwatar da wannan shiri ya ci gaba da cewa.

ADVERTISEMENT

Da yake amsa tambaya a kan ko akwai wani banbanci da aka samu a yanzu a wannan harka ta shirin fim duba da cewar yanzu komai ya koma a yanar gizo ba kamar a wancan lokacin da ake shirya fim a fitar da fayafayen ce akai kasuwa ba, Abdul ya ce duk da cewar yanzu da sulen bature ake samun kudi amma ko alama ba za a hada samun yanzu da na lokacin baya ba.

A lokacin baya da muke saka fina finanmu a faifan cd tun kafin ka kammala shirinka wani dan kasuwa zai zo maka da kudi a jaka ku yi ciniki ka siyar masa ka samu ribarka, amma yanzu sai ka dage da tallata fina finanka sannan ka dora a shafukan yanar gizo kafin ka samu ka fita da fitarka ba kamar a wancan lokacin da idan ka fitar da faya fayen CD na shirinka matukar ya na da kyau cikin lokaci za ka mayar da kudinka har ka lissfa riba ba.

LABARAI MASU NASABA

Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa

Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

Dangane da yadda a yanzu suke kalubalantar gwamnatin da a wancan lokacin su ne suka tallata ta, Abdul yace matukar ka na da hankali kuma kai dan kasa nagari ne dole ne ka nunawa gwamnati kuskurenta ko da kuwa a cikinta kake, idan ka lura a yanzu duk wani wanda yake cikin wannan masana’antar ta Kannywood kuma muka tallata wannan gwamnatin tare da shi ba yada kwarin gwiwar da yake da shi a baya.

Saboda idan ka yi wani posting a kan yan siyasa a yanzu wadanda za su zage ka sun fi wadanda za su yaba maka yawa, saboda haka ni a halin yanzu bani da wata jam’iyar siyasa da nike a cikinta kawai dai ni dan kasa ne kuma har gobe ni dan siyasa ne domin kuwa na taso na iske ana yin siyasa a gidanmu kuma a siyasa na samu kudin da na fara daukar nauyin shirin fim a masana’antar Kannywood.

Saboda
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Ƙungiyoyi 5 Da Ke Takarar Gwarzuwar Ƙungiya Ta Bana

MASU ALAKA

Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
Nishadi

Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa

September 5, 2026
Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood
Nishadi

Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

August 29, 2026
Saboda
Nishadi

Dalilan Da Suka Sa Ba Zan Iya Auren Ɗan Film Ba —Bilkisu Bishasha

August 23, 2026
Next Post
Tafarnuwa Ma Barazana Ce?

Tafarnuwa Ma Barazana Ce?

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.