ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saboda Isar Da Sako Nake Yin Shirin Manyan Mata Ba Domin Kudin Da Zan Samu Ba -Abdul Amart

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Saboda

Yayin da bahaushe ya ce don lada ake sallah daya daga cikin manyan masu daukar nauyi a masana’antar Kannywood, Abdulrahman Muhammad wanda akafi sani da Abdul Amart ko kuma Abdul Mai Kwashewa ya ce dangane da shiri mai dogon zango da yake daukar nauyi a halin yanzu na Manyan Mata, ya na yi ne kawai saboda akwai wani sako da yake son isarwa ba wai don dan abinda zai samu ba.

Andul yayin da yake hira da gidan talabijin na Rfi Hausa ya ce babban abin da ya janyo hankalin shi wajen shirya wannan fim shi ne domin ya isar da wani sako ta wannan hanya da Allah ya hore masa sani akai, a matsayinmu na masu fadakarwa ga al’umma to dole ne mu tabbatar da cewar mun tsayu a kan wannan hanya ba wai mu canza manufarmu zuwa wani abin ba in ji shi.

  • Tun Kafin A Samu Masana’antar Kannywood Nake Harkar Fim – Lilisco
  • Ana Yi Wa ‘Yan Fim Kallon Malamai A Zamanin Baya -Ali Rabi’u Ali

Saboda haka sai na zauna ma duba minene yake damuwar wannan yanki namu na Arewacin Nijeriya, hakan ya sa na zauna da manyan marubuta da sauran masu ruwa da tsaki wajen hada karfi da karfe domin aiwatar da wannan shiri ya ci gaba da cewa.

ADVERTISEMENT

Da yake amsa tambaya a kan ko akwai wani banbanci da aka samu a yanzu a wannan harka ta shirin fim duba da cewar yanzu komai ya koma a yanar gizo ba kamar a wancan lokacin da ake shirya fim a fitar da fayafayen ce akai kasuwa ba, Abdul ya ce duk da cewar yanzu da sulen bature ake samun kudi amma ko alama ba za a hada samun yanzu da na lokacin baya ba.

A lokacin baya da muke saka fina finanmu a faifan cd tun kafin ka kammala shirinka wani dan kasuwa zai zo maka da kudi a jaka ku yi ciniki ka siyar masa ka samu ribarka, amma yanzu sai ka dage da tallata fina finanka sannan ka dora a shafukan yanar gizo kafin ka samu ka fita da fitarka ba kamar a wancan lokacin da idan ka fitar da faya fayen CD na shirinka matukar ya na da kyau cikin lokaci za ka mayar da kudinka har ka lissfa riba ba.

LABARAI MASU NASABA

Daraktan Hollywood Carl Rinsch Zai Shafe Watanni 30 A Gidan Gyaran Hali

Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina

Dangane da yadda a yanzu suke kalubalantar gwamnatin da a wancan lokacin su ne suka tallata ta, Abdul yace matukar ka na da hankali kuma kai dan kasa nagari ne dole ne ka nunawa gwamnati kuskurenta ko da kuwa a cikinta kake, idan ka lura a yanzu duk wani wanda yake cikin wannan masana’antar ta Kannywood kuma muka tallata wannan gwamnatin tare da shi ba yada kwarin gwiwar da yake da shi a baya.

Saboda idan ka yi wani posting a kan yan siyasa a yanzu wadanda za su zage ka sun fi wadanda za su yaba maka yawa, saboda haka ni a halin yanzu bani da wata jam’iyar siyasa da nike a cikinta kawai dai ni dan kasa ne kuma har gobe ni dan siyasa ne domin kuwa na taso na iske ana yin siyasa a gidanmu kuma a siyasa na samu kudin da na fara daukar nauyin shirin fim a masana’antar Kannywood.

Saboda
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Labarai

Daraktan Hollywood Carl Rinsch Zai Shafe Watanni 30 A Gidan Gyaran Hali

July 12, 2026
Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina
Nishadi

Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina

June 14, 2026
Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi
Nishadi

Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

June 14, 2026
Next Post
Tafarnuwa Ma Barazana Ce?

Tafarnuwa Ma Barazana Ce?

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.