ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saboda Isar Da Sako Nake Yin Shirin Manyan Mata Ba Domin Kudin Da Zan Samu Ba -Abdul Amart

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
Saboda

Yayin da bahaushe ya ce don lada ake sallah daya daga cikin manyan masu daukar nauyi a masana’antar Kannywood, Abdulrahman Muhammad wanda akafi sani da Abdul Amart ko kuma Abdul Mai Kwashewa ya ce dangane da shiri mai dogon zango da yake daukar nauyi a halin yanzu na Manyan Mata, ya na yi ne kawai saboda akwai wani sako da yake son isarwa ba wai don dan abinda zai samu ba.

Andul yayin da yake hira da gidan talabijin na Rfi Hausa ya ce babban abin da ya janyo hankalin shi wajen shirya wannan fim shi ne domin ya isar da wani sako ta wannan hanya da Allah ya hore masa sani akai, a matsayinmu na masu fadakarwa ga al’umma to dole ne mu tabbatar da cewar mun tsayu a kan wannan hanya ba wai mu canza manufarmu zuwa wani abin ba in ji shi.

  • Tun Kafin A Samu Masana’antar Kannywood Nake Harkar Fim – Lilisco
  • Ana Yi Wa ‘Yan Fim Kallon Malamai A Zamanin Baya -Ali Rabi’u Ali

Saboda haka sai na zauna ma duba minene yake damuwar wannan yanki namu na Arewacin Nijeriya, hakan ya sa na zauna da manyan marubuta da sauran masu ruwa da tsaki wajen hada karfi da karfe domin aiwatar da wannan shiri ya ci gaba da cewa.

ADVERTISEMENT

Da yake amsa tambaya a kan ko akwai wani banbanci da aka samu a yanzu a wannan harka ta shirin fim duba da cewar yanzu komai ya koma a yanar gizo ba kamar a wancan lokacin da ake shirya fim a fitar da fayafayen ce akai kasuwa ba, Abdul ya ce duk da cewar yanzu da sulen bature ake samun kudi amma ko alama ba za a hada samun yanzu da na lokacin baya ba.

A lokacin baya da muke saka fina finanmu a faifan cd tun kafin ka kammala shirinka wani dan kasuwa zai zo maka da kudi a jaka ku yi ciniki ka siyar masa ka samu ribarka, amma yanzu sai ka dage da tallata fina finanka sannan ka dora a shafukan yanar gizo kafin ka samu ka fita da fitarka ba kamar a wancan lokacin da idan ka fitar da faya fayen CD na shirinka matukar ya na da kyau cikin lokaci za ka mayar da kudinka har ka lissfa riba ba.

LABARAI MASU NASABA

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro

Ya Kamata Mawaƙa Su Guji Munafunci Da Hassada Su Rungumi Juna —Fati UK

Dangane da yadda a yanzu suke kalubalantar gwamnatin da a wancan lokacin su ne suka tallata ta, Abdul yace matukar ka na da hankali kuma kai dan kasa nagari ne dole ne ka nunawa gwamnati kuskurenta ko da kuwa a cikinta kake, idan ka lura a yanzu duk wani wanda yake cikin wannan masana’antar ta Kannywood kuma muka tallata wannan gwamnatin tare da shi ba yada kwarin gwiwar da yake da shi a baya.

Saboda idan ka yi wani posting a kan yan siyasa a yanzu wadanda za su zage ka sun fi wadanda za su yaba maka yawa, saboda haka ni a halin yanzu bani da wata jam’iyar siyasa da nike a cikinta kawai dai ni dan kasa ne kuma har gobe ni dan siyasa ne domin kuwa na taso na iske ana yin siyasa a gidanmu kuma a siyasa na samu kudin da na fara daukar nauyin shirin fim a masana’antar Kannywood.

Saboda
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta

MASU ALAKA

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro
Nishadi

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Nishadi

Ya Kamata Mawaƙa Su Guji Munafunci Da Hassada Su Rungumi Juna —Fati UK

May 23, 2026
Har Yanzu Burina Bai Cika Ba A Waka —Hadiza Maikano
Nishadi

Har Yanzu Burina Bai Cika Ba A Waka —Hadiza Maikano

May 16, 2026
Next Post
Tafarnuwa Ma Barazana Ce?

Tafarnuwa Ma Barazana Ce?

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.