• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabon Ci Gaban Sin Zai Samar Da Sabbin Damammaki Ga Kasashen Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sabon Ci Gaban Sin Zai Samar Da Sabbin Damammaki Ga Kasashen Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A jiya Lahadi ne zaunannun mambobin ofishin siyasa na kwamitin tsakiya na JKS karo na 20, suka gana da ’yan jaridu na kasar Sin da na kasashen ketare.

A yayin taron, babban sakataren kwamitin kolin JKS Xi Jinping ya ba da jawabi, inda ya ce a halin yanzu, kasar Sin tana kan tafiyar da aka sanya a gaba, domin gina wata kasa mai tsarin gurguzu bisa dukkan fannoni cikin wannan sabon zamani, tana kuma dukufa domin cimma burinta a lokacin cika shekaru 100 da kafuwar Jamhuriyyar Jama’ar Kasar Sin, wato zuwa tsakiyar karnin nan, kuma kasar Sin za ta gina wata kasa mai karfi bisa tsarin gurguzu cikin wannan sabon zamani, wato wata kasa mai matsakacin wadata, da dimokuradiyya, da wayewar kai, da zaman daidaito, kuma mai kyau, ta yadda za ta tabbatar da farfadowar kasa baki daya, bisa salon ci gaba iri na kasar Sin cikin sabon zamani.

  • An Zartas Da Kuduri Kan “Gyararren Kundin Ka’idojin JKS”

Haka kuma, cikin jawabinsa, Xi ya bayyana babban aikin JKS, inda ya jaddada cewa, ya kamata a ci gaba da taimakawa jama’ar kasar wajen cimma burinsu na kyautata zaman rayuwa, yayin da ake gina wata kasa mai matsakacin wadata, wadda za ta kara samar da damammaki ga duniya baki daya.
Kaza lika, bayanin da ya yi game da “salon ci gaba iri na kasar Sin cikin sabon zamani” ya janyo hankulan masu sa ido na kasashen duniya.

A yayin babban taron wakilan JKS karo na 20, an ba da shawara kan yadda za a gina wata kasa mai tsarin gurguzu bisa dukkan fannoni cikin wannan sabon zamani, da kuma yadda za a inganta farfadowar kasar baki daya.

Idan aka kwatanta da salon ci gaba iri na yammacin kasashen duniya, wanda ya fi mai da hankali kan kudi, da kwashe albarkatun sauran kasashe, za a gane cewa, salon ci gaba iri na kasar Sin ya warware matsaloli da dama dake kan hanyar neman ci gaban bil Adama, da kuma samar da wata sabuwar hanyar neman ci gaba cikin sabon zamani ga dukkanin bil Adama.

Labarai Masu Nasaba

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Haka kuma, Xi Jinping ya jaddada cewa, za mu yi aiki da sauran al’ummomin kasashen duniya, domin ci gaba da gina al’umma mai makomar bai daya ga daukacin bil Adama, kuma, kasar Sin za ta kara bude kofa ga waje, domin samar da karin damammaki ga duniya.

Bugu da kari, sakamakon da aka cimma a yayin taron wakilan JKS karo na 20, da sanawar da shugaban kolin kasar Sin ya yi, sun kara fahimtar da jama’ar kasashen duniya kan wani muhimmin batu, wato, Jam’iyyar Kwaminis ta Kasar Sin, jam’iyya ce mai muhimmanci wajen tabbatar da gudanarwar harkokin kasa yadda ya kamata, kuma, muhimmiyar jam’iyya ce, wadda za ta tabbatar da ginawar wata kasa mai tsarin gurguzu bisa dukkan fannoni a sabon zamani, da kuma inganta farfadowar kasa bai daya. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Cikin Watanni Uku, Mutum Miliyan 4 Sun Ziyarci Kabarin Annabi SAW

Next Post

2023: Katsinawa Ku Kubutar Da Kanku Daga Rashin Iya Mulkin APC — Mustapha Inuwa

Related

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

10 hours ago
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

11 hours ago
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

12 hours ago
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

14 hours ago
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

15 hours ago
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

17 hours ago
Next Post
2023: Katsinawa Ku Kubutar Da Kanku Daga Rashin Iya Mulkin APC — Mustapha Inuwa

2023: Katsinawa Ku Kubutar Da Kanku Daga Rashin Iya Mulkin APC — Mustapha Inuwa

LABARAI MASU NASABA

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

May 9, 2025
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

May 9, 2025
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

May 9, 2025
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.