Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Sakataren Gwamnatin Kano Ya Zama Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda

by
12 months ago
in LABARAI
1 min read
Minista Zai Taimaka Wa Gombe Shawo Kan Matsalolin Muhalli
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kano, CP Sama’ila Shu’aibu Dikko ya tabbatar wa da Sakataren Gwamanatin Jihar Alhaji Usman Alhaji mukamin mataimakin kwamishinan ‘yan sandan sa-kai da aka fi sani da ‘yan sandan sarauniya.

‘Yan sandan sarauniya dai na taka muhimmiyar rawa wajen samar da tsaro a cikin al’umma, inda suke taya ‘yan sanda da ke aiki karkashin Gwamnatin tarayya.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

Nijeriya dai na fuskantar karancin jami’an ‘yan sanda, domin a yanzu yawansu ya zarta dubu 350, inda kusan dubu 80 ke gadin jami’an Gwamnatin kasar nan, wanda hakan ne ya sanya ma’aikatan Gwamnati da kuma nagartattun mutane ke shiga aikin dan sandan sarauniyar domin bayar da gudunmawa.

ADVERTISEMENT

Tuni dai Majalisar kasa ta bukaci jihohi da su yi dokar da za ta bayar da damar kafa ‘yan sanda na jihohi.

Sai dai kwararru a harkar tsaro na bayyana cewa daukacin tsarin daukar ‘yan sandan ma na bukatar sauyi, ta hanyar kawar da nuna wariya da fifita wasu, in har ana son ganin sauyi mai ma’ana.

An dai tabbatar wa da sakataren gwamnatin karin girman ne a ranar Talatar da ta gabata.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Minista Zai Taimaka Wa Gombe Shawo Kan Matsalolin Muhalli

Next Post

Mun Kashe Naira Biliyan 7.5 Wajen Biyan Hakkokin Tsoffin Ma’aikata 600 –Gwamnatin Yobe

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
6 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
8 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
16 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
18 hours ago
0

...

Next Post
Masallacin

Mun Kashe Naira Biliyan 7.5 Wajen Biyan Hakkokin Tsoffin Ma'aikata 600 –Gwamnatin Yobe

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: