• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sallah: Gwamnan Gombe Ya Bukaci Al’umma Su Rungumi Son Juna, Sadaukarwa, Hadin Kai, Addu’a Ga Kasa

by Khalid Idris Doya
11 months ago
in Labarai
0
Sallah: Gwamnan Gombe Ya Bukaci Al’umma Su Rungumi Son Juna, Sadaukarwa, Hadin Kai, Addu’a Ga Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya taya al’ummar musulmai a jihar da ma duniya baki daya murna bisa bikin babbar sallar Layya ta wannan shekarar. 

A sakon fatan alkairi da gwamnan ya fitar ta hannun kakakinsa, Ismaila Uba Misilli, ya nuna cewa, lokacin bikin Idi babba, lokaci ne na koyi da sadaukarwa, kyauta da rabon ababen bukata ga marasa shi.

  • Saraki Ga Gwamnonin APC: Ba Za Ku Iya Kwace Wa PDP Wike Ba 
  • Kungiyar Huffazul Kur’an Ta Bai Wa Almajirai 80 Tallafin Sana’a A Neja

Ya kuma bukaci jama’a da su yi koyi da irin sadaukarwa da sallamawar Annabi Ibrahim na soyayyya, kauna, hadin kai da kyautata wa makusanta.

Ya kuma nemi da a yi wa jihar addu’ar neman tabbatuwar zaman lafiya da karin ci gaban ababen more rayuwa, sannan ya nemi Musulmai da su yi amfani da wannan lokacin wajen yin addu’a ga kasar nan domin samun nasarar dakile matsalolin tsaro da sauran matsalolin da suka shafi al’ummar da kasa.

Gwamna Inuwa ya yi amfani da damar wajen jinjina wa irin gudunmawar da sarakunan jihar ke bayarwa wajen tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali hadi da ci gaban jihar a kowane lokaci.

Labarai Masu Nasaba

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Inuwa ya kuma yi kira ga al’ummar jihar da su tabbatar sun mallaki katin zabe domin samu damar zabar wadanda suke so a 2023.

Ya bada tabbacin azamar gwamnatinsa wajen tabbatar da ci gaba da samar da ababen more rayuwa da ribar demokuradiyya ga al’ummar a kowane lokaci.

Daga karshe ya yi addu’ar Allah sa a yi bukukuwan wannan sallar cikin koshin lafiya.

Tags: Bikin SallahGombeGwamna InuwaZaman Lafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Saraki Ga Gwamnonin APC: Ba Za Ku Iya Kwace Wa PDP Wike Ba 

Next Post

Chelsea Ta Sayi Sterling Daga Manchester City

Related

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu
Labarai

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

45 mins ago
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano
Manyan Labarai

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

49 mins ago
Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga
Rahotonni

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

2 hours ago
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu
Labarai

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

14 hours ago
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata
Labarai

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

14 hours ago
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

16 hours ago
Next Post
Chelsea Ta Sayi Sterling Daga Manchester City

Chelsea Ta Sayi Sterling Daga Manchester City

LABARAI MASU NASABA

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

June 3, 2023
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

June 3, 2023
Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

June 3, 2023
Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

June 3, 2023
Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

June 3, 2023
Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.