• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Saraki Ga Gwamnonin APC: Ba Za Ku Iya Kwace Wa PDP Wike Ba 

by Abubakar Abba
1 month ago
in Siyasa
0
Saraki Ga Gwamnonin APC: Ba Za Ku Iya Kwace Wa PDP Wike Ba 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

Tsohon shugaban Majalisar Dattawa Sanata Bukola Saraki, ya danganta ziyarar da wasu gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki suka kai wa gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike a matsayin bata lokaci.

Gwamnonin sun kai ziyarar ne a garin Fatakwal a jiya juma’a gwamnonin su ne, na jihohin Lagos Babajide Sanwo-Olu, da na Ekiti Kayode Fayemi da kuma na Ondo Olurotimi Akeredolu.

  • Babu Aibu A Zabar Musulmi 2 A Matsayin ‘Yan Takara – Ladoja
  • Baragurbi Ke Bata Ayyukan Kare Hakkin Yara – Hajiya Aisha

Saraki ya sanar da hakan a hirarsa da manema labarai a garin Ilorin da ke jihar Kwara jim kadan bayan tashi daga sallar Idi, inda ya kara da cewa, ziyarar a karshe ba za ta haifar da komai ba domin PDP ba za ta yarda Wike ya koma APC ba.

Ya bayyanan cewa, Wike mutum ne mai mahimmancin gaske ga PDP, inda ya sanar da cewa, nan ba dadewa ba PDP za ta warware dukkan matsalolinta na cikin gida.

Tags: APCBabajide Sanwo OluLegasPDPSarakiWike
ShareTweetSendShare
Previous Post

Babu Aibu A Zabar Musulmi 2 A Matsayin ‘Yan Takara – Ladoja

Next Post

Sallah: Gwamnan Gombe Ya Bukaci Al’umma Su Rungumi Son Juna, Sadaukarwa, Hadin Kai, Addu’a Ga Kasa

Related

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari
Siyasa

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

1 hour ago
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su
Siyasa

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

3 hours ago
Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna
Siyasa

2023: Peter Obi Ya Mayar Wa Da Tinubu Martani Kan Kalamansa Na Batanci A Kansa

11 hours ago
Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna
Siyasa

Tinubu Ga Peter Obi: Ka Gargaɗi Magoya Bayanka Kan Ɓata Min Suna

1 day ago
Me Ya Sa Ake Rubibin Wike A Siyasar Nijeriya?
Siyasa

Rikicin PDP: Ba Za Mu Bai Wa Wadanda Ba Sa Kaunar Ribas Kuri’unmu Ba – Wike

2 days ago
“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”
Siyasa

“El-Rufai Zai Koma PDP Kafin 2023”

3 days ago
Next Post
Sallah: Gwamnan Gombe Ya Bukaci Al’umma Su Rungumi Son Juna, Sadaukarwa, Hadin Kai, Addu’a Ga Kasa

Sallah: Gwamnan Gombe Ya Bukaci Al'umma Su Rungumi Son Juna, Sadaukarwa, Hadin Kai, Addu'a Ga Kasa

LABARAI MASU NASABA

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

August 11, 2022
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.