• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Samun Dala Tiriliyan Daya Babbar Nasara Ce Ga Tattalin Arzikin Kasa – SEC

by Bello Hamza and Sulaiman
7 months ago
in Tattalin Arziki
0
Noma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Darakta Janar na Hukumar da ke kula da hannayen jari ta kasa (SEC), Dakta Emomotimi Agama, ya jaddada cewa, samun nasarar da Nijeriya ta yin a Naira tiriliyan daya a tattalin azrkin kasa, ba wai kawai ta samu haka ba ne, amma wani abu ne, da ya zama babbar nasara da kuma jajircewar kasar.

Dakta Agama ya sanar da haka ne, a jawabin da ya yi a wajen taron gabatar a taron Hukumar na 2024.

  • Sin Za Ta Ajiye Hatsi Kimanin Tan Miliyan 420
  • Zargin China Da Bautar Da Leburori a Gonar Tumatir a Xinjiang: Mene Ne Gaskiyar Lamarin?

Taken kasidar da ya gabatar a wajen taron “ Gudunmawar Da Kasuwar Zuba Hannayen Jari Ke Takawa Wajen Bunkasa Tattalin Azikin Dala Tiriliyan Daya Na Nijeriya.”

Agama, wanda John Briggs Shugaban Sashe na Hukumar da ke shiyyar jihar Legas ya wakilce shi, inda ya sanar da cewa, kasuwar ta ci gaba da kasancewa, a matsayin wata jigo da ke kara habaka tattalin arzikin kasar, ta hanyar kara tura kudade na masu aiya da suke bukatar kudaden domin yin amfani da su.

A cewarsa, a daukacin fadin duniya kasashe sun samu bunkasar tattalin arzikinsu ne, ta hanyar ayyukan masana’antu, fasahar kere-kere da sauransu, musamman duba da yadda suka dogara a kan kasuwannin su na zuba hannun yin tare da kuma zuba kudaden yadda ya kamata.

Labarai Masu Nasaba

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

Ya ci gaba da cewa, Nijeriya na da damarmaki da dama, inda ya yi nuni da cewa, bisa samar da tsrare-tsaren da suka kamata, da karfafa guiwar masu son zuba hannun jari a cikin tattalin arzikin kasar, kasuwar za ta kara kasancewa tamkar wata ginshiki wajen kara bunkasa tattalin arzikin Niijeriya

Agama ya kara da cewa, jimlar kudin da kasuwar ta samar yanzu, ya kai matsayin Naira tiriliyan 60, inda ya bayyana cewa, wannan nasarar ta nuna yadda kamfanoni masu zaman kansu suke taka gagaruwar rawa a fannin kara habaka tattalin arzikin kasar.

Ya bayyana cewa, kasuwar ta kuma kasance wata kashin bayan kara habaka tattalin arzikin Nijeriya.

Shi kuwa a na sa bangaren a cikin wata kasida da ya gabatar a wajen taron mai taken “ Dogaro a Kan Fasahar Kimiyyar Zamani Don Janyo Matasa Shiga Kasuwar Hada-Hadar Musayar Kudi” Dakta Akeem Oyewale, Babban Shugaba a Kamfanin Zuba Hannun Jari ya sanar da cewa, matasa na da gudunmawar da za su bayar a cikin kasuwar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba A Kai Wa Ayarin Gwamna Fintiri Hari A Taraba Ba – ‘Yansanda

Next Post

Sin Ta Dauki Matakin Martani Kan Kamfanonin Makamai Na Amurka

Related

Dangote
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

5 hours ago
Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote
Tattalin Arziki

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

2 days ago
NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma
Tattalin Arziki

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

1 week ago
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta
Tattalin Arziki

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

1 week ago
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Kungiyar MEMAN Ta Yi Maraba Da Shirin Dangote Na Rabar Da Man Fetur

2 weeks ago
NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku
Tattalin Arziki

NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku

2 weeks ago
Next Post
Sin Ta Dauki Matakin Martani Kan Kamfanonin Makamai Na Amurka

Sin Ta Dauki Matakin Martani Kan Kamfanonin Makamai Na Amurka

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.