Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sarkin Zazzau Nuhu Bamalli  Ya Yi Sabbin Nade-nade

by Muhammad
January 10, 2021
in LABARAI
1 min read
Bamalli
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Tun bayan hawansa karagar mulki a matsayin Sarkin Zazzau na 19 tare da kuma rasuwar wasu manyan masu rike da mukamai a masarautar Zazzau a ‘yan kwanain nan, Sarkin Zazzau Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli  ya amince da sabbin nade nade tare da kuma daga darajar wasu masu rike da sarautun gargaji a masarautar kamar haka:

samndaads

An daga darajar Malam Mansur Nuhu Bamalli daga Barde Kerarriyan Zazzau a halin yanzu shi ne sabin Magajin Garin Zazzau, mukamin da sabon Sarkin ya rike kafin ya zama Sarkin Zazzau.

Haka kuma dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Zaria, Hon Abbas Tajjuddeen ya zama sabon Iyan Zazzau. Yayin da kuma Malam Shehu Tijjani Àliyu Dan Sidi Bamalli Barden Kudun Zazzau Hakimin Makera/Kakuri ya zama Barden Zazzau.

Yayin da kuma Malam Buhari Ciroma Aminu ya zama sabon Barde Kerarriyan Zazzau, an kuma daga likkafar Alhaji Idris Ibrahim Idris daga Barden Zazzau a yanzu ya zama Sa’in Zazzau, an kuma nada  Alhaji Aminu Iya Saidu mukamin sabon Kogunan Zazzau shi kuma Alhaji Bashir Abubakar tsohon jami’in kwastam ya zama Barden Kudun Zazzau haka kuma an nada Maishari’a  Munnir Ladan wanda kani ne ga marigayi Dan Iyan Zazzau Alhaji Yusuf Ladan, tsohon Hakimin Kabala, a matsayin sabon Dan Iyan Zazzau.

Nan gaba za a sanar da ranar da za a gudanar da bikin kaddamar da su tare da yi musu nadi sabbin mukaman na su.

SendShareTweetShare
Previous Post

Hisbah Ta Kama Matasa 53 A Kano Aikata Masha’a

Next Post

Ku Guji ‘Yan Damfara Ba Mu Daukar Aiki, Inji DSS

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post
DSS

Ku Guji ‘Yan Damfara Ba Mu Daukar Aiki, Inji DSS

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version