• Leadership Hausa
Monday, May 29, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saurayi Ya Kashe Wanda Suke Neman Budurwa Daya

by Sabo Ahmad
3 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Saurayi Ya Kashe Wanda Suke Neman Budurwa Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani saurayi mai shekara 22 mai sana’ar dinki da ke zaune a jihar Adamawa, mai suna Muhammed Bala, ya shiga hannun ‘yansanda saboda kashe wanda suke neman budurwa daya da shi.

Muhammed yana zaune a garin Mararaba da ke karamar hukumar Madagali, ya kashe makocinsa wanda suke neman budurwa daya da shi mai suna Bakura,sakamakon fadan da ya kaure a tsakaninsu saboda budurwa.

  • Dan Takarar Gwamnan Labour Party Ya Janyewa Binani Takararsa A Jihar Adamawa

Muhammed ya yi sanadiyyar mutuwar Bakura sakamakon rikicin da ya barke tsakaninsu kan wata budurwa mai suna Maryam Mohammed.

Muhammed ya tabbatar da cewa, ya daba wa Bakura wuka a wuya, saboda yana neman budurwarsa wadda ya ce, ta yi alkawarin za ta aure shi,kuma tun tsawon shekara uku suke tare.

Kamar yadda ‘yansanda suka ce,Bakura da kansa ya tabbatar da cewa, budurwar ta ce yarinyar ta ce Muhammed ya daina zuwa wajenta.

Labarai Masu Nasaba

An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira

Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari

Rikici ya kaure lokacin da suka hadu a gurin yarinyar, inda nan take fada ya kaure a tsakaninsu wanda nan take Muhammed ya zaro wuka ya daba wa Bakura ya fadi ya mutu.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansandan jihar Adamawa SP Suleiman Nguroje, ya tabbatar da faruwar wanan lamarin kuma ya ce, wanda ake zargin yana hannu, za kuma su kai shi kotu da zarar sun gama bincike.

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Gano Gawarwakin Mutum 10 Bayan Wani Sabon Hari A Kudancin Kaduna

Next Post

NIS Ta Kama Wasu Mata 11 Da Aka Yi Fataucinsu Zuwa Kasar Libiya

Related

PDP A Kano: Kotu Ta Sanya Ranar Yanke Hukuncin Shari’ar Sadiq Wali Da Abacha
Kotu Da Ɗansanda

An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira

1 week ago
Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
Kotu Da Ɗansanda

Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari

1 week ago
‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa

2 weeks ago
An Kama Dan Nijeriya Bisa Zargin Safarar Hodar Ibilis A Saudiyya
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Dan Nijeriya Bisa Zargin Safarar Hodar Ibilis A Saudiyya

2 weeks ago
Gawar Wani Tsoho Mai Shekara 115 Ta Yi Batan Dabo A Anambra
Kotu Da Ɗansanda

Gawar Wani Tsoho Mai Shekara 115 Ta Yi Batan Dabo A Anambra

2 weeks ago
Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa
Kotu Da Ɗansanda

Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa

2 weeks ago
Next Post
NIS Ta Kama Wasu Mata 11 Da Aka Yi Fataucinsu Zuwa Kasar Libiya

NIS Ta Kama Wasu Mata 11 Da Aka Yi Fataucinsu Zuwa Kasar Libiya

LABARAI MASU NASABA

An Rantsar Da Gwamna Bala Muhammad A Matsayin Gwamnan Bauchi A Karo Na 2

An Rantsar Da Gwamna Bala Muhammad A Matsayin Gwamnan Bauchi A Karo Na 2

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

May 29, 2023
A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

May 29, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

May 29, 2023
Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

May 29, 2023
Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

May 29, 2023
Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

May 29, 2023
Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

May 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.