• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shan Miyagun Kwayoyi Na Ci Gaba Da Karuwa A Nijeriya – Marwa

by Abubakar Abba
3 years ago
Marwa

Shugaban hukumar yaki da safafar miyagun kwayoyina kasa (NDLEA), Buba Marwa, ya nuna damuwarsa a kan yadda har yanzu ake kara samun masu shan kayan maye a kasar nan.

Ya ce, shan kayan maye ya kai kashi 14.4 a cikin dari wanda hakan ya kai kusan sau uku a fadin duniya.

  • An Kashe ‘Yan Bindiga A Kasuwa A Zamafara
  • Kwastam Ta Kama Kayan Fasa Kwauri Da Kudinsu Ya Kai Miliyan 78.6 A Kebbi

Marwa ya sanar da hakan ne lokacin da yake amsa tambayoyin ‘yan jarida jim kadan bayan ya kare kasafin kudin da aka kebe wa hukumarsa a cikin kasafin kudin 2023 a majalisar wakilai.

Ya ce, “Muna da kimanin ‘yan Nijeriya miliyan 15 da ke shan miyagun kwayoyi, wanda wannan adadin ya kai yawan Lesotho, Swaziland, Botswana, Gambia Liberia.

“Hukumar na bai wa kwamitin tabbacin cewa, a shirye take wajen magance kalubalen shan miyagun kwayoyin da dakile noman tabar wiwi, sarrafa da safafar miyagun kwayoyin da sayar da su.

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

Marwa ya yaba wa kokarin da kwamitin da ke yakar shan miyagun koyoyi na majalisar ke ci gaba da yi na yakar shan miyagun kwayoyi a fadin kasar nan

Shugaban na NDLEA ya sanar da cewa, akwai bukatar a bai wa hukumar kudade da dama domin ta kara himma wajen yakar shan miyagun kwayoyi a kasar nan, musamman yadda jami’an hukumar za su dinga gudanar da aikinsu, ba tare da manyan masu hada-hadar miyagun kwayoyin sun hada yin su da kudi ba.

A kan kasafin kudin na 2022, Marwa ya bayyana cewa, an kebe wa hukumarsa Naira biliyan 38.9, wanda daga ciki Naira biliyan 10.49 na ayyukan yau da kullum za a yi da su sai kuma Naira 998.9 da kuma Naira biliyan 27.44 na manyan ayyuka.

Ya yi kira ga al’ummar da ke a yankin kudu maso gabas da su fallasa wadanda ke saffara kayan maye na Mkpuru Mmiri da wasu samari a yankin ke yin amfani da ita, an dai faro maganar wannan kayan mayen ne a shekarar 2021 a yankin.

Marwa ya ce, jami’an hukumarsa, za su ci gaba da bankado masu sarrafa ta da kuma sayar da ita.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Sabbin Ministoci
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC
Manyan Labarai

Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
Next Post
Tsegunta Barazanar Tsaro Daga Ofishin Jakadancin Amurka: Wa Abin Zai Amfanar?

Tsegunta Barazanar Tsaro Daga Ofishin Jakadancin Amurka: Wa Abin Zai Amfanar?

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
NAWIA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025
Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

October 16, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

October 16, 2025
Tinubu

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.