• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shari’ar ‘Yar Ganduje: Alkali Ya Umarci ‘Yan Jarida Su Fice Daga Cikin Kotu

by Abubakar Abba
3 years ago
Ganduje

Alkalin kotun shari’ar Musulunci da ke Jihar Kano, Abdullahi Halliru, ya umarci ‘yan jirida da su fice daga kotun domin Asiya-Balaraba Ganduje wato diya ga gwaman jihar, Ganduje, ta gabatar da takardar karar kashe aurenta da ta shafe shekara 16 da mijinta Inuwa Uba.

Ko da ya ke, alkalin ya ce, kowane mutum dai-dai ya ke da kowa a idon doka, inda ya kara da cewa, wannan karar ta musamman ce, wadda ba sai an wallafa ta ba, ganin irin mutanen da ke a cikin shari’ar.

  • Wasu Mutane Sun Kashe Wata Mata Sun Cefanar Da Sassan Jikinta A Jihar Ogun
  • 2023: ‘Yan Damfara Sun Bude Manhajar Intanet Don Daukar Ma’aikatan Zabe – INEC

Ya ce, zai yin wannan shari’ar ne a ofishinsa.

An ruwaito cewa, Balaraba ta bukaci kutun da ta raba aurenta bukatar bisa tsarin khul’i, kamar yadda shari’ar addinin musulunci ya tanada.

Mai sharia’a Khadi da ya yi dubi akan takadar karar, ya baiwa mijin wa’adin mako biyu da ya lalubo da hanyoyin da zai dai-dai da matarsa.

LABARAI MASU NASABA

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Khadin ya kuma kebe ranar 5 ga watan janairun 2023 domin ya yanke hukunci akan karar.

Sai dai, mijin Inuwa ya dage kai da fata cewa, har yanzu yana son matarsa tare da kuma bukatar kotun ta kara masa lokaci don ya samu ya shawo kan Balaraba.

An ruwaito cewa, a wasu shekarun baya, Balaraba ta samu sabani da mahaifanta saboda da koma wa bangaren mijinta wanda suka zarga da yin amfani da su don samun dukiyarsu.

Bugu da kari, an ruwaito wata majiya ta ce, bayan da Balaraba ta jure wa matsin da ta sha daga gun iyayenta ta kuma yi watsi da Inuwa, an tura jami’an tsaro zuwa gidan ma’auratan da ke a rukunin gidaje na Technical Staff, inda suka yi awon gaba da wasu takardun Ikadarorin Inuwa.

A cewar majiyar, kadarorin sun hada da na kan titin Kano zuwa Zaria da kuma takardun wasu gidajen sayar da man fetur da kuma wani gida da ke Abuja.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami
Manyan Labarai

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

November 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

November 1, 2025
Next Post
Qin Gang Ya Jaddada Muhimmancin Wanzar Da Daidaito A Dangantakar Sin Da Amurka

Qin Gang Ya Jaddada Muhimmancin Wanzar Da Daidaito A Dangantakar Sin Da Amurka

LABARAI MASU NASABA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

November 1, 2025
Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

November 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

November 1, 2025
Shugabar Tanzania Samia Suluhu Ta Lashe Zaɓe, Duk Da Rikicin Da Ya Mamaye Ƙasar

Shugabar Tanzania Samia Suluhu Ta Lashe Zaɓe, Duk Da Rikicin Da Ya Mamaye Ƙasar

November 1, 2025
An Cafke Ma’aikatan Gidan Marayu Da Suka Sayar Da Yara 4 A Kan Naira Miliyan 3

An Cafke Ma’aikatan Gidan Marayu Da Suka Sayar Da Yara 4 A Kan Naira Miliyan 3

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Yadda Gwamnatin Tarayya Ta Dakile Yaɗuwar Ɓarkewar Cutar Dabbobi A Jihar Jigawa

November 1, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu

Jerin Gwarazan Taurarinmu

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.