Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Sheikh Giro Ya Ja Kunnen Iyaye Kan Ilmin ’Ya’yansu

by Muhammad
December 1, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
'Ya'yansu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Jamil Gulma

Sheikh Abubakar Giro ya yi kira ga iyaye da su bayarda cikakkiyar kulawa ga ilmin yayansu. Ya yi wannan kiran ne a garin Argungu jiya litinin sa’ilinda ya ke zantawa da wakilinmu.

samndaads

Shehin malamin ya bayyana ilmi a matsayin ginshikin cigaban kowace al’umma saboda haka ya kamata kowane mahaifi ya tabbatarda samarda ingataccen ilmi ga  yayansa tare  da lura da irin abokan da su ke hulda da su saboda mafi yawancin dabi’u ana daukar su ne ta hanyar ma’amala, a duk lokacin da ka ga wata dabi’a wacce ba ka aminta da ita ba wajen yaranka ba to ka tashi tsaye sai ka tabbatarda ka kawarda ita wannan shi ne zama lafiya ga kowane mahaifi.

Shiryarwa kamar yadda Al’kur’ani ya tabbatar ba hannun kowa ta ke ba face Allah amma dai a matsayin ka na mahaifi   ana so ne   ka sauke nauyinda ke wuyanka na kowonda aka danka hannunka.

Ya kuma yi kira ga malamai da su kuma su ji taoro Allah wajen kiyaye amanar da aka danka hannusu da su rike dalibansu tamkar ’ya’yansu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Akwai Bukatuwar Biliyan N400 Duk Shekara Domin Gyara Manyan Hanyoyi – Majalisar Dattawa

Next Post

Zabarmari: Buhari Ya Bai Wa Sojoji Kakkarfan Umarni, Cewar Lawan

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Sulaiman Ibrahim
18 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
Umarni

Zabarmari: Buhari Ya Bai Wa Sojoji Kakkarfan Umarni, Cewar Lawan

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version