• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Amurka Na Son Maimaita Laifukan Da Ta Aikata A Kan Al’ummar Laos A Rikicin Ukraine?

by CMG Hausa
2 years ago
Amurka

Tawagar injiniyoyi sun shafe fiye da shekaru biyu, suna aikin share bama-bamai masu ’ya’ya da Amurka ta bari, kafin a yi nasarar gina layin dogo tsakanin Sin da Laos. Sojojin Amurka ne suka jefa wadannan bama-bamai a Laos a lokacin yakin Vietnam. 

A kwanakin baya gwamnatin Amurka ta sanar da cewa, za ta baiwa Ukraine karin tallafin soji da darajarsu ya kai dalar Amurka miliyan 800, ciki har da bama-bamai masu jigida da dokar Amurka ta haramta amfani da su.

  • Kasar Sin: Ya Kamata A Martaba Mabambantan Addinai

Bayan barkewar rikicin Ukraine, Amurka ta ci gaba da baiwa Ukraine tallafin makamai da alburusai daban-daban. Amma bayan da Amurka ta sanar da baiwa Ukraine bama-bamai masu ’ya’ya, firaministan Burtaniya Rishi Sunak ya ce, Burtaniya na daga cikin kasashen da suka sanya hannu kan yarjejeniyar kasa da kasa da ta haramta amfani da wadannan bama-bamai, kuma ba ta karfafa yin amfani da irin wadannan makamai. Haka ma kasashen Spain, da Canada da sauran kasashe sun nuna adawarsu kan wannan mataki.

A shekarar 2008, gwamnatin Amurka ta yi alkawarin tabbatar da cewa, sojojin Amurka ba za su sake yin amfani da irin wadannan bama-bamai masu ’ya’ya ba, kuma za su kawar da duk wani nau’i na wadannan makami. Sai dai kuma, makaman da aka aikawa Ukraine a wannan karo, bama-bamai ne masu ‘ya’ya, da aka samar fiye da shekaru 40 da suka wuce, kuma aka haramta amfani da su shekaru 15 da suka gabata.

Bugu da kari, wani abin mamaki shi ne, shekarar da ta gabata, Sakatariyar yada Labarai ta Fadar White House ta Amurka, Jen Psaki, ta ce idan aka yi amfani da bama-bamai masu ’ya’ya, tamkar aikata laifukan yaki ne. Shekara guda bayan haka, ana iya cewa, Amurka ta zama mai la’antar kanta da kanta. (Ibrahim)

LABARAI MASU NASABA

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani
Daga Birnin Sin

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Next Post
Matukan Jirgi 2 Sun Tsira A Hatsarin Jirgin Sama A Makurdi

Matukan Jirgi 2 Sun Tsira A Hatsarin Jirgin Sama A Makurdi

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
Amurka

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.